Marek 6 – SNC & HCB

Slovo na cestu

Marek 6:1-56

Lidé z Nazaretu odmítají uvěřit

1Pak se Ježíš s učedníky vrátil do svého domovského města Nazaretu. 2Když přišla sobota, kázal v tamější synagoze, kde mu naslouchalo mnoho lidí. Všichni žasli a říkali si: „Kdepak se to naučil? Kde se u něho vzala ta moudrost? A dokonce dělá i zázraky! 3Známe ho přece jako tesaře, syna Marie. Jeho bratři jsou Jakub, Josef, Juda a Šimon. A také jeho sestry žijí mezi námi.“ Nemohli se s tím prostě vyrovnat, dokonce se nad tím pohor-šovali.

4Ježíš jen poznamenal: „Nikde prorok neznamená tak málo, jako ve vlastní obci a rodině.“ Jejich nedůvěra ho zarmoutila 5-6a nemohl tam učinit žádný zázrak; jen na několik nemocných položil ruku a uzdravil je. Rozhodl se, že se obrátí k lidem v okolních vesnicích.

Ježíš vysílá dvanáct učedníků

7Potom svolal svých dvanáct učedníků, vysílal je po dvojicích do okolních vesnic a propůjčil jim schopnost osvobozovat lidi z moci zla. 8-9Nakázal jim, aby si na cestu kromě hole nic nebrali: žádný chléb, žádná zavazadla, žádné peníze, dokonce ani náhradní obuv nebo šaty.

10„V každé vesnici se ubytujte na jediném místě, a to tam, kde vás nejprve přijmou. 11Když vás někde nebudou chtít přijmout ani vyslechnout, jděte pryč a vyklepejte i ten jejich prach ze svých bot; ať mají, co jim patří.“

12Vydali se tedy na cesty a všude vyzývali, aby lidé zanechali svých zlých činů, litovali jich a začali žít nový život. 13Vyháněli démony, nemocné potírali olejem a uzdravovali je.

Herodes zabíjí Jana Křtitele

14Ježíšův věhlas se šířil a zprávy o něm se donesly až k uším krále Heroda. Někteří lidé říkali, že to ožil Jan Křtitel, proto prý koná takové zázraky. 15Jiní se zase domnívali, že znovu přišel dávný prorok Elijáš, a další byli přesvědčeni, že prostě povstal nový prorok, jak tomu bývalo za starodávna.

16Sám Herodes, když se o Ježíši dozvěděl, se polekal: „Je to Jan, kterého jsem dal popravit. Určitě vstal z mrtvých.“

17Král dal již dříve Jana zatknout a uvěznil ho ve své tvrzi. 18Jan mu totiž vytýkal, že odloudil vlastnímu bratru Filipovi manželku Herodiadu. 19Ta Jana Křtitele za to nenáviděla a ukládala mu o ivot, bez králova souhlasu se však neodvažovala dát ho zavraždit. 20Věděla, že Herodes si ho vážil jako spravedlivého a svatého člověka a držel nad ním ochrannou ruku. Rozhovory s ním ho sice vždycky jaksi znepokojovaly, ale přesto mu rád naslouchal a někdy se podle jeho slov i řídil.

21Herodiadě se naskytla příležitost Jana odstranit, když král na oslavu svých narozenin uspořádal hostinu pro své dvořany, důstojnictvo a vedoucí osobnosti Galileje. 22Dcera Herodiady při banketu tančila před hosty a všem se velice líbila. 23Král byl tak okouzlen, že jí pošetile slíbil splnit jakékoliv přání, i kdyby to měla být polovina království. Dokonce to přede všemi slavnostně odpřisáhl.

24Šla se tedy poradit se svou matkou a ta ji navedla, aby si řekla o hlavu Jana Křtitele.

25Rychle se vrátila ke králi a přednesla mu své přání: „Chci, abys mi hned teď dal přinést mísu s hlavou Jana Křtitele.“

26Král tím byl otřesen, ale neměl odvahu odvolat, co přede všemi hosty tak okázale slíbil. 27Poslal tedy do vězení kata, aby Jana sťal. 28Kat rozkaz splnil a na míse přinesl Janovu hlavu. Děvče ji předalo své matce.

29Když se to doslechli Janovi učedníci, přišli pro jeho tělo a pohřbili ho.

Ježíš sytí pět tisíců

30Apoštolové se vrátili z cest a znovu se sešli u Ježíše. Vyprávěli mu o všem, co dělali a o čem hovořili s lidmi, se kterými se setkali.

31Ježíš jim navrhl: „Pojďme na chvíli někam do ústraní a odpočiňme si.“ Stále totiž měli kolem sebe tolik lidí, že jim sotva zbýval čas na jídlo. 32Odjeli tedy lodí na odlehlé místo. 33Lidé je však viděli odplouvat, nadeběhli si je po břehu, a než loďka přirazila, už tam na ně čekali. 34Když Ježíš vystoupil a uviděl znovu veliký zástup, bylo mu jich líto, protože byli jako ovce bez pastýře. Začal je tedy opět učit.

35-36Později odpoledne mu jeho učedníci připomínali: „Už bys je měl poslat domů. Tady se široko daleko nedá koupit nic k jídlu a za chvíli bude večer.“

37„Tak jim dejte najíst vy!“ navrhl Ježíš.

„Kde bychom vzali tolik jídla,“ namítali, „to by stálo pěkné peníze nakrmit takový zástup.“

38„Kolik tu mají lidé potravin? Jděte a zjistěte to!“ požádal Ježíš.

„Všeho všudy jen pět chlebů a dvě ryby,“ hlásili mu, když se vrátili. 39Vyzval je, aby se posadili po padesáti na travnatá místa. 40Vzniklo sto takových skupin.

41Potom vzal těch pět chlebů a dvě ryby a poděkoval za ně Bohu. Lámal je na kusy a předával učedníkům, aby jídlo roznášeli lidem. 42Tak se všichni najedli dosyta 43a ještě se sesbíralo dvanáct plných košů zbytků. 44Těch, kteří se najedli, bylo na pět tisíc.

Ježíš jde po vodě

45-46Hned nato nařídil Ježíš svým učedníkům, aby nasedli na loď a vyrazili přes jezero do Betsaidy. Sám se rozhodl vydat se na cestu o něco později, protože se chtěl ještě s lidmi rozloučit a poslat je domů. Potom vystoupil na blízkou horu, aby se tam modlil. 47Noc míjela, loď byla někde uprostřed jezera a on sám ještě na hoře. 48Za ranního svítání viděl, že jeho učeníci stále ještě namáhavě veslují proti větru. Vydal se za nimi po hladině jezera.

Přiblížil se až k lodi a chtěl kolem nich přejít. 49Když ho spatřili kráčet po vodě, začali křičet hrůzou, protože ho pokládali za přízrak.

50On je však uklidňoval: „Nebojte se, vždyť jsem to já!“ 51Pak vstoupil k nim do člunu a vítr hned ustal.

Dlouho se z toho nemohli vzpamatovat. 52Nechápali ještě, že když Ježíš může rozmnožit chléb, má moc i nad přírodou.

Ježíš uzdravuje všechny, kdo se ho dotýkají

53Potom přistáli u nejbližšího břehu, v oblasti, která se nazývala stejně jako jezero: Genezaret.

54Sotva vystoupili z lodi, lidé hned Ježíše poznali a po celém okolí se rozkřiklo, že sem připlul. 55Ať Ježíš odešel kamkoliv, z celé té krajiny k němu přinášeli nemocné. 56Všude, kam přišel, ve vesnicích, městech i venku na samotách, kladli na volně přístupná místa nemocné. Prosili ho, aby se mohli dotknout alespoň cípu jeho šatů. A každý, kdo se ho s vírou dotkl, byl uzdraven.

Hausa Contemporary Bible

Markus 6:1-56

Annabi marar daraja

(Mattiyu 13.53-58; Luka 4.16-30)

1Yesu ya tashi daga can ya tafi garinsa, tare da almajiransa. 2Da Asabbaci ya kewayo, sai ya fara koyarwa a cikin majami’a, mutane da yawa da suka saurare shi, suka yi mamaki.

Suna tambaya, “Ina mutumin nan ya sami waɗannan abubuwa? Wace hikima ce wannan da aka ba shi, har da yana yin ayyukan banmamaki haka! 3Ashe, wannan ba shi ne kafinta nan ba? Shin, ba shi ne ɗan Maryamu ba, ba shi ne ɗan’uwan su Yaƙub, Yusuf, Yahuda da kuma Siman ba? Ashe, ’yan’uwansa mata kuma ba suna nan tare da mu ba?” Sai suka ji haushinsa.

4Yesu ya ce musu, “Sai a garinsa kaɗai, da kuma cikin ’yan’uwansa, da cikin gidansa ne, annabi ba shi da daraja.” 5Bai iya yin ayyukan banmamaki a wurin ba, sai dai ɗibiya hannuwansa da ya yi a kan mutane kima da suke da cututtuka, ya kuwa warkar da su. 6Ya kuwa yi mamaki ƙwarai don rashin bangaskiyarsu.

Yesu ya aiki sha biyun

(Mattiyu 10.5-15; Luka 9.1-6)

Sai ya Yesu zazzaga ƙauyuka yana koyarwa. 7Ya kira Sha Biyun nan wurinsa, ya aike su biyu-biyu, ya kuma ba su iko bisa mugayen ruhohi.

8Ga dai umarnansa, “Kada ku ɗauki kome don tafiyar, sai dai sanda ba burodi, ba jaka, ba kuɗi a ɗamararku. 9Ku sa takalma, amma ban da riga fiye da waɗanda kuka sa. 10Duk sa’ad da kuka shiga wani gida, ku zauna nan sai kun bar garin. 11In kuwa a wani wuri ba a karɓe ku, ba a kuwa saurare ku ba, sai ku karkaɗe ƙurar ƙafafunku sa’ad da kuka fita, a matsayin shaida a kansu.”

12Suka fita, suna yi wa’azi, suna ce wa mutane su tuba. 13Suka fitar da aljanu da yawa, suka shafa wa marasa lafiya da yawa mai, suka kuwa warkar da su.

An yanke kan Yohanna Mai Baftisma

(Mattiyu 14.1-12; Luka 9.7-9)

14Sarki Hiridus ya ji wannan labari, gama sunan Yesu ya bazu a ko’ina. Waɗansu suna cewa, “An tashe Yohanna Mai Baftisma daga matattu ne, shi ya sa yana da ikon yin ayyukan banmamakin nan.”

15Waɗansu suka ce, “Ai, Iliya ne.”

Har wa yau waɗansu suka ce, “Ai, annabi ne, kamar ɗaya daga cikin annabawan dā.”

16Amma da Hiridus ya ji haka, sai ya ce, “Ai, Yohanna ne, mutumin da na yanke masa kai, shi ne ya tashi daga matattu!”

17Gama Hiridus da kansa ya ba da umarni a kama Yohanna, ya kuma sa aka daure shi, aka sa shi a kurkuku. Ya yi haka saboda Hiridiyas, matar ɗan’uwansa Filibus, wadda ya aura. 18Gama Yohanna ya yi ta ce wa Hiridus, “Ba daidai ba ne bisa ga doka, ka ɗauki matar ɗan’uwanka.” 19Saboda haka, Hiridiyas ta ƙulla munafunci game da Yohanna, ta kuma so ta kashe shi. Amma ba tă iya ba, 20domin Hiridus yana jin tsoron Yohanna, ya kuma kāre shi sosai, da sanin cewa shi mutum ne mai adalci da kuma mai tsarki. Duk sa’ad da Hiridus ya saurari Yohanna, yakan damu ƙwarai, duk da haka, yakan so yă ji shi.

21A ƙarshe, ta sami zarafi. A ranar murnar haihuwar Hiridus, ya yi biki domin hakimansa, da shugabannin sojojinsa, da kuma manyan mutanen Galili. 22Sa’ad da diyar Hiridiyas ta shigo, ta kuma yi rawa, sai ta gamshi Hiridus tare da baƙinsa.

Sai Sarkin ya ce wa yarinyar, “Ki tambaye ni kome da kike so, ni kuwa zan ba ki.” 23Ya yi mata alkawari da rantsuwa cewa, “Duk abin da kika roƙa, zan ba ki, ko da rabin mulkina ne.”

24Sai ta fita ta ce wa mahaifiyarta, “Me zan roƙa?”

Ta ce, “Kan Yohanna Mai Baftisma.”

25Nan da nan, sai yarinyar ta yi hanzari zuwa wajen sarki da roƙon, “Ina so ka ba ni kan Yohanna Mai Baftisma a cikin tasa, yanzu-yanzu nan.”

26Sai sarki ya yi baƙin ciki ƙwarai, amma saboda rantsuwar da kuma baƙinsa, bai so yă hana ta ba. 27Nan take, sai ya aiki mai aiwatar da kisa da umarni ya kawo kan Yohanna. Mutumin ya je ya yanke kan Yohanna a kurkuku. 28Ya kuma kawo kan a tasa ya ba yarinyar. Ita kuma ta ba wa mahaifiyarta. 29Da almajiran Yohanna suka sami labari, sai suka zo suka ɗauki jikinsa suka binne a kabari.

Yesu ya ciyar da dubu biyar

(Mattiyu 14.13-21; Luka 9.10-17; Yohanna 6.1-14)

30Manzannin suka taru kewaye da Yesu, suka ba shi rahoton duk abin da suka yi, da kuma suka koyar. 31To, saboda mutane da yawa suna kai da kawowa, har ma ba su sami damar cin abinci ba, sai ya ce musu, “Ku zo mu kaɗaita inda ba kowa don ku ɗan huta.”

32Sai suka tafi a jirgin ruwa su kaɗai, inda ba kowa. 33Amma mutane da yawa waɗanda suka ga tashinsu, sun gane su, sai suka ruga da gudu a ƙafa daga dukan birane, suka riga su kaiwa can. 34Da Yesu ya sauka, ya ga taro mai yawa, sai ya ji tausayinsu, gama kamar tumaki suke waɗanda ba su da makiyayi. Sai ya fara koya musu abubuwa da yawa.

35A lokacin nan yamma ta yi, sai almajiransa suka zo wurinsa suka ce masa, “Wurin nan ƙauye ne, ga shi kuma lokaci ya ƙure. 36Ka sallami mutanen su shiga ƙauyukan da suke kurkusa, su sayi wa kansu wani abu, su ci.”

37Sai ya amsa ya ce, “Ku, ku ba su wani abu su ci.”

Suka ce masa, “Ai, wannan zai ɗauki albashin wata takwas na mutum!6.37 Girik zai ci dinari ɗari biyu Mu je mu kashe yawan kuɗin nan a burodi mu ba su su ci?”

38Sai ya yi tambaya ya ce, “Burodi nawa kuke da su? Je ku duba.”

Da suka duba, sai suka ce, “Biyar da kifi biyu.”

39Sa’an nan Yesu ya umarce su su sa dukan mutanen su zazzauna ƙungiya-ƙungiya a kan ɗanyar ciyawa. 40Haka suka zazzauna a ƙungiyar ɗari-ɗari, da kuma hamsin-hamsin. 41Ya ɗauki burodi guda biyar da kifin nan biyu, ya ɗaga kai sama, ya yi godiya, ya kakkarya burodin. Sai ya ba wa almajiransa su rarraba wa mutane. Ya kuma rarraba kifi biyun a tsakaninsu duka. 42Kowa ya ci, ya ƙoshi, 43almajiran suka kwashe gutsattsarin burodin da na kifin cike da kwanduna goma sha biyu. 44Yawan mutanen da suka ci kuwa maza dubu biyar ne.

Yesu ya yi tafiya kan ruwa

(Mattiyu 14.22-33; Yohanna 6.15-21)

45Nan da nan Yesu ya sa almajiransa su shiga jirgin ruwa, su sha gabansa zuwa Betsaida, shi kuma yă sallami taron. 46Bayan ya bar su, sai ya hau kan dutse don yă yi addu’a.

47Da yamma ta yi, jirgin ruwan yana tsakiyar tafkin, Yesu kuma yana can a ƙasa shi kaɗai. 48Ya ga almajiran suna fama da tuƙi saboda iska tana gāba da su. Wajen tsara ta huɗu na dare, sai ya tafi wurinsu, yana takawa a kan tafkin. Ya yi kamar zai wuce su, 49amma da suka gan shi yana takawa a kan tafkin, sai suka yi tsammani fatalwa ce. Sai suka yi ihu, 50domin dukansu sun gan shi, suka kuma tsorata.

Nan da nan ya yi magana da su ya ce, “Ku yi ƙarfin hali! Ni ne. Kada ku ji tsoro.” 51Sai ya shiga jirgin ruwan tare da su, iskar kuma ta kwanta. Dukansu suka yi mamaki, 52gama ba su fahimci al’amarin burodin nan ba, don zuciyarsu ta taurare.

(Mattiyu 14.34-36)

53Da suka haye, sai suka sauka a Gennesaret, suka daure jirgin a ƙugiya. 54Da fitowarsu daga jirgin, sai mutane suka gane Yesu. 55Suka gama yankin da gudu, suna ɗaukan marasa lafiya a kan tabarmai zuwa duk inda suka ji yake. 56Duk inda ya shiga, cikin ƙauyuka, birane ko karkara, sai su kwantar da marasa lafiya a bakin kasuwa. Suka roƙe shi yă bari su taɓa gefen rigarsa kawai, kuma duk waɗanda suka taɓa shi kuwa, suka warke.