התגלות 14 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

התגלות 14:1-20

1לאחר מכן ראיתי שה עומד על הר־ציון בירושלים, ואיתו 144,000 אנשים שנשאו על מצחם את שמו ואת שם אביו. 2מן השמים שמעתי קול כמים רבים וקול רעם גדול. הייתה זאת שירת מקהלה בליווי נגינת כנרים. 3האנשים הרבים האלה שרו שיר חדש לפני כיסא אלוהים, לפני ארבע החיות ולפני עשרים־וארבעה הזקנים. איש לא יכול היה ללמוד את השיר, מלבד 144,000 האנשים אשר נפדו ונגאלו מן הארץ.

4אנשים אלה לא טימאו את עצמם, אלא שמרו על טהרתם כבתולות.14‏.4 יד 4 כלשונו: אלה הם אשר לא נגאלו בנשים, כי כבתולות המה. הם ניקנו מתוך בני־האדם כקורבן מקודש לאלוהים ולשה, והם הולכים בעקבות השה לכל אשר ילך. 5הם חסרי דופי ומעולם לא הוציאו דבר־שקר מפיהם. 6לאחר מכן ראיתי מלאך אחר מעופף במרכז השמים, והוא נושא בפיו בשורה לכל בני־האדם – לכל הארצות, העמים, הגזעים והשפות. 7”כבדו את אלוהים ויראו אותו!“ קרא המלאך בקול גדול. ”כי הגיעה שעתו לשפוט את העולם, השתחוו לבורא השמים, הארץ, הים ומקורותיו!“

8מלאך שני בא בעקבותיו וקרא: ”בבל נפלה! העיר הגדולה בבל נפלה, על שום שהסיתה את כל העמים להשתתף במעשי הזנות והטומאה שלה!“14‏.8 יד 8 כלשונו: כי השקתה כל הדווים מיין חמת זנותה.

9מלאך שלישי בא בעקבותיהם וקרא בקול: ”כל המשתחווה לחיה ולפסל־דמותה, וכל הנושא את סימן החיה על ידו או על מצחו, 10ישתה מיין זעם אלוהים, שנמזג בלתי־מהול בכוס זעמו של אלוהים, ויעונה באש וגופרית בנוכחות המלאכים הקדושים והשה. 11עשן ייסוריהם יעלה לנצח ולא ירווח להם ביום או בלילה, שכן השתחוו לחיה ולפסלה ונשאו את סימנה על מצחם או ידם.“

12זוהי הזדמנות למאמינים, ששומרים את מצוות אלוהים ואת אמונת המשיח, להוכיח את סבלנותם.

13שמעתי קול מן השמים מדבר אלי: ”כת‎וֹב: מעתה ואילך ברוכים המתים על אמונתם במשיח!“ והרוח אמר: ”כן, הם באמת ברוכים. עתה הם יקבלו את שכרם וינוחו מעמלם, כי מעשיהם הטובים מלווים אותם לכל מקום.“

14לאחר מכן השתנה המראה: ראיתי ענן לבן ועליו יושב אחד בדמות ”בן־אדם“. על ראשו כתר זהב ובידו מגל חד.

15מן המקדש יצא מלאך וקרא בקול גדול אל היושב על הענן: ”הנף את המגל והחל לקצור, כי הקמה בארץ בשלה והגיעה עת הקציר.“ 16היושב על הענן הניף את מגלו על הארץ, והתבואה נקצרה.

17מלאך נוסף יצא מהיכל ה׳ וגם בידו מגל חד. 18עתה יצא מהמזבח מלאך אחר, אשר לו הסמכות והשלטון על האש, וקרא בקול אל המלאך שהחזיק במגל החד: ”הנף את מגלך החד ובצור את אשכולות הגפן בארץ, כי בשלו הענבים.“ 19המלאך הניף את המגל על הארץ, בצר את אשכולות ענבי הארץ והשליכם אל היקב הגדול של זעם אלוהים.

20הענבים נדרכו ביקב מחוץ לעיר, ודם רב זרם מהיקב למרחק של כ־330 קילומטרים,14‏.20 יד 20 כלשונו: 1600 ריס ועומק הזרם כגובה רסן הסוס.

Hausa Contemporary Bible

Ruʼuya ta Yohanna 14:1-20

Ɗan Ragon da 144,000

1Sai na duba, can a gabana kuwa ga Ɗan Rago, tsaye a kan Dutsen Sihiyona, tare da shi akwai kuma mutane 144,000 waɗanda suke da sunansa da sunan Ubansa a rubuce a goshinsu. 2Sai na ji ƙara daga sama kamar motsin ruwaye masu gudu, kamar kuma tsawa. Ƙarar da na ji ta yi kamar ta masu garaya da suke kiɗin garayarsu. 3Suka kuwa rera sabuwar waƙa a gaban kursiyin da kuma a gaban halittu huɗun nan masu rai, da kuma a gaban dattawa. Ba wanda ya iya koyon waƙar sai mutanen nan 144,000 da aka fansa daga duniya. 4Waɗannan su ne waɗanda ba su ƙazantar da kansu da mata ba, gama sun kiyaye kansu da tsarki. Suna bin Ɗan Ragon duk inda ya tafi. Su ne aka saya daga cikin mutane aka kuwa miƙa su kamar ’ya’yan fari ga Allah da kuma Ɗan Ragon. 5Ba a sami ƙarya a bakunansu ba; su kuma marasa aibi ne.

Mala’iku uku

6Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. 7Ya ce da babbar murya, “Ku ji tsoron Allah ku kuma ɗaukaka shi, domin sa’ar hukuncinsa ya yi. Ku yi wa wannan da ya halicci sammai, ƙasa, teku, da maɓulɓulan ruwa sujada.”

8Mala’ika na biyu ya biyo yana cewa, “Ta fāɗi! Babilon Mai Girma ta fāɗi, wadda ta sa dukan al’ummai suka sha ruwan inabin hauka na zinanta.”

9Mala’ika na uku ya biyo su ya ce da babbar murya, “Duk wanda ya yi wa dabban nan da siffarta sujada ya kuma sami alamarta a goshi ko a hannu, 10shi ma zai sha ruwan inabin fushin Allah, wanda aka zuba da duk ƙarfinsa a kwaf fushinsa. Za a ba shi azaba da farar wuta mai ci a gaban tsarkakan mala’iku da na Ɗan Ragon. 11Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” 12Wannan yana bukata haƙuri, a gefen tsarkakan da suke biyayya da umarnan Allah suka kuma kasance da aminci ga Yesu.

13Sai na ji murya daga sama ta ce, “Rubuta, Masu albarka ne matattun da suka mutu cikin Ubangiji daga yanzu zuwa gaba.”

“I, za su huta daga faman aikinsu, gama ayyukansu za su bi su,” in ji Ruhu.

Girbin duniya

14Na duba, can gabana kuwa ga farin girgije, zaune kuma a kan girgijen kuwa ga wani da ya yi kamar “ɗan mutum”14.14 Dubi Dan 7.13. tare da rawanin zinariya a kansa da kuma lauje mai kaifi a hannunsa. 15Sai wani mala’ika ya fito daga haikali ya kuma yi kira da babbar murya ga wannan mai zaune a kan girgijen ya ce, “Ɗauki laujenka ka yi girbi, domin lokacin girbi ya yi, gama amfanin da yake duniya ya nuna.” 16Sai wannan mai zaune a girgijen ya wurga laujensa a duniya, sai aka kuwa girbe duniya.

17Wani mala’ika kuma ya fito daga haikali a sama, shi ma yana da lauje mai kaifi. 18Har yanzu, wani mala’ika mai lura da wuta, ya fito daga bagaden ya yi kira da babbar murya ga wannan wanda yake da lauje mai kaifi ya ce, “Ɗauki laujenka mai kaifi ka tattara kawunan ’ya’yan inabi daga kuringar inabin duniya, domin ’ya’yan inabin sun nuna.” 19Mala’ikan ya wurga laujensa a duniya, ya tattara ’ya’yan inabin, ya kuma zuba su cikin babbar wurin matsewar inabin fushin Allah. 20Aka tattake su a wurin matsin inabi a bayan gari, jini kuwa ya yi ta gudana daga wurin matsin inabi tsayinsa ya kai kamar tsawon linzami a bakin doki, nisansa kuma ya kai wajen kilomita 300.