התגלות 13 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

התגלות 13:1-18

1עתה ראיתי חיה מוזרה עולה מן הים ולה שבעה ראשים, עשר קרניים ועל כל קרן כתר. על כל אחד משבעת ראשיה היו כתובים שמות גידופים, כל שם מקלל ומבזה את אלוהים. 2החיה נראתה כנמר, אך רגליה דמו לרגלי דוב ופיה דמה לפי אריה. התנין העניק לה את כוחו, את כסא מלכותו וסמכות רבה.

3אחד מראשי החיה נראה פצוע פצעי מוות, אך הפצעים הגלידו. העולם כולו התפעל מהפלא הזה, ואנשים רבים הלכו אחרי החיה. 4בני־האדם השתחוו לתנין מפני שהעניק לחיה כוח רב; הם השתחוו גם לחיה וקראו: ”מי ידמה לחיה? מי מסוגל להילחם נגדה?“

5החיה הורשתה לקלל ולחרף את שם ה׳, וניתנה לה סמכות לעשות כרצונה במשך ארבעים ושניים חודשים. 6היא פתחה את פיה, חרפה וניאצה את אלוהים, את שמו, את מקדשו ואת כל השוכנים בשמים. 7החיה הורשתה להילחם במאמינים ולנצחם. היא אף קיבלה שלטון על כל העמים, הארצות והשפות בעולם. 8כל בני־האדם אשר שמם לא נכתב בספר־החיים של השה הטבוח, לפני בריאת העולם, השתחוו לחיה הרעה.

9מי שמסוגל לשמוע שיקשיב היטב: 10על מי שנגזר להיאסר, ייאסר; מי שמיועד למות בחרב ימות בחרב. אולם אל תפחדו, כי זוהי לכם הזדמנות להוכיח את אמונתכם ואת כוח־עמידתכם.

11אחרי כן ראיתי חיה מוזרה אחרת עולה מן האדמה. היו לה שתי קרניים כקרני השה וקולה כקול התנין. 12לחיה השנייה ניתנו כוח וסמכות מאת החיה הראשונה, והיא הביאה לכך שכל הארץ ותושביה ישתחוו לחיה שפצעי־המוות שלה הגלידו. 13החיה השנייה חוללה ניסים ונפלאות; היא אפילו הורידה אש מן השמים לנגד עיני בני־האדם שצפו בה. 14באמצעות הניסים והנפלאות שניתן לה לחולל בנוכחות החיה הראשונה, היא הוליכה שולל את אנשי הארץ. היא ציוותה עליהם לבנות פסל בדמות החיה הראשונה שהוכתה מכת מוות אך שבה לתחייה. 15הותר לה להפיח רוח חיים בפסל, ואפילו להביאו לכדי דיבור. את כל אלה שסירבו להשתחוות לפסל בדמות החיה הראשונה, היא המיתה.

16‏-17החיה השנייה דרשה מכל בני־האדם – מקטן ועד גדול, מהעניים ומהעשירים, מהעבדים ומבני־החורין – לסמן סימן היכר מיוחד על ידם הימנית או על מצחם, (את שמה, או את הערך הגמטרי של שמה) כדי שאיש לא יוכל למכור או לקנות ללא סימן ההיכר של החיה. 18כאן דרושה תבונה. מי שיכול יפענח את מספר החיה, שהיא אדם והערך הגמטרי של שמו 666.

Hausa Contemporary Bible

Ruʼuya ta Yohanna 13:1-18

Dabbar daga teku

1Macijin kuwa13.1 Waɗansu rubuce-rubucen hannu na baya-bayan nan suna da Na kuma ne a nan ya tsaya a bakin teku. Sai na ga wata dabba tana fitowa daga teku. Tana da ƙahoni goma da kawuna bakwai, da kuma rawani goma a ƙahoninta, a kowane kai kuwa akwai sunan saɓo. 2Dabbar da na gani ta yi kamar damisa, amma tana da ƙafafu kamar na beyar, bakinta kuma ya yi kamar na zaki. Macijin nan ya ba wa dabbar ƙarfinsa da gadon sarautarsa da kuma ikonsa mai girma. 3Ɗaya daga cikin kawunan dabbar ya yi kamar yana da raunin da zai iya kashe shi, amma raunin nan da zai iya kashe shi ya riga ya warke. Dukan duniya ta yi mamaki ta kuma bi dabbar. 4Mutane suka yi wa macijin sujada domin ya ba wa dabbar ikonsa, suka yi wa dabbar sujada, suka kuma yi tambaya cewa, “Wane ne yake kama da dabban nan? Wa zai iya yaƙe ta?”

5Aka ba wa dabbar baki don ta faɗi kalmomin girman kai da na saɓo ta kuma yi amfani da ikonta har watanni arba’in da biyu. 6Ta buɗe bakinta don tă yi wa Allah saɓo, ta kuma ɓata sunansa da kuma mazauninsa da na waɗanda suke zama a sama. 7Aka ba ta iko tă yaƙi tsarkaka tă kuma ci nasara a kansu. Aka kuma ba ta iko bisa kowace kabila, jama’a, harshe da kuma al’umma. 8Dukan mazaunan duniya za su yi wa dabbar sujada, dukan waɗanda ba a rubuta sunayensu a cikin littafin ran da yake na Ɗan Ragon da aka yanka tun kafin halittar duniya ba.13.8 Ko kuwa rubutacce daga halittar duniya a littafin rai na Ɗan Ragon da aka yanka

9Duk mai kunne ji, bari yă ji.

10Duk wanda aka ƙaddara ga bauta,

ga bauta zai tafi.

Duk wanda aka ƙaddara za a kashe da takobi,

da takobin za a kashe shi.

Wannan yana bukata haƙuri da aminci a gefen tsarkaka.

Dabba daga ƙasa

11Sai na ga wata dabba tana fitowa daga ƙasa. Tana da ƙahoni biyu kamar ɗan rago, amma ta yi magana kamar maciji. 12Ta mori dukan ikon dabban nan ta fari a madadinta, ta sa duniya da mazaunanta su yi wa dabba ta farin nan sujada, wadda aka warkar mata da raunin nan da zai iya kashe ta. 13Ta kuma yi manyan ayyuka da kuma alamu masu banmamaki, har ta sa wuta ta sauko daga sama zuwa ƙasa a gaban idon mutane. 14Saboda alamun nan da aka ba ta iko tă yi a madadin dabban nan ta fari, sai ta ruɗi mazaunan duniya. Ta umarce su su kafa siffa don girmama dabbar da aka ji mata rauni da takobi duk da haka ta rayu. 15Aka ba ta iko tă ba da numfashi ga siffar dabban nan ta fari, don tă yi magana tă kuma sa a kashe duk waɗanda suka ƙi yi wa siffar sujada. 16Ta kuma tilasta wa kowa, manya da yara, mawadata da matalauta, ’yantattu da bayi, don a yi musu alama a hannun dama ko a goshi, 17don kada kowa yă saya ko yă sayar, sai dai yana da alamar, wadda take sunan dabbar ko kuma lambar sunanta.

18Wannan yana bukata hikima. Duk mai hankali, sai yă lissafta lambar dabbar, gama lamban nan ta mutum ne. Lambarta kuwa ita ce 666.