הבשורה על-פי לוקס 21 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

הבשורה על-פי לוקס 21:1-38

1ישוע עמד בבית־המקדש והביט בעשירים שמביאים את תרומותיהם אל תיבת האוצר. 2בין התורמים הרבים הבחין גם באלמנה עניה שתרמה שתי פרוטות.

3”אומר לכם את האמת,“ העיר ישוע, ”האלמנה הענייה הזאת תרמה יותר מכל העשירים האלה גם יחד! 4כי העשירים תרמו סכומים קטנים ביחס לרכוש הרב שיש להם, ואילו האלמנה הזאת נתנה את כל מה שהיה לה.“

5אחדים מתלמידיו העירו את תשומת לבו לעבודת האבנים המהודרת של בית־המקדש, ולחפצים היקרים שתרמו האנשים.

6”אתם יכולים להתפעל מהמראה בינתיים,“ אמר להם ישוע, ”אולם יבוא היום שהכול ייהרס; אף אבן לא תישאר במקומה.“

7”רבי, מתי יקרה הדבר?“ שאלו התלמידים. ”האם נקבל אזהרה מראש?“ 8השיב ישוע: ”אל תניחו לאיש לרמות אתכם. אנשים רבים יבואו ויטענו כי הם המשיח, ויודיעו שהקץ קרוב. אבל אל תאמינו להם. 9כאשר תשמעו על מהומות ומלחמות, אל תיבהלו ואל תאבדו את עשתונותיכם. כי אמנם תפרוצנה מלחמות, אבל הקץ לא יבוא מיד. 10מדינות וממלכות תילחמנה זו בזו, 11בארצות רבות תתחוללנה רעידות אדמה אדירות ומגפות, ויהיה רעב גדול; בשמים ייראו מראות נוראים ואותות גדולים.

12”אולם לפני שיתרחשו כל הדברים האלה ירדפו אתכם, ישפטו אתכם בבתי־כנסת, ישליכו אתכם לכלא ויעמידו אתכם לפני מלכים ושליטים למען שמי. 13זאת תהיה הזדמנות עבורכם להעיד עלי. 14אל תדאגו כיצד תתגוננו בפני האשמותיהם, 15כי אשים בפיכם את המילים המתאימות, ואתן לכם חכמה שאויביכם לא יוכלו להתמודד איתה ולסתור אותה. 16גם האנשים הקרובים אליכם ביותר – הוריכם, אחיכם, חבריכם וקרובי משפחתכם – יבגדו בכם ויביאו למאסרכם, ויהיו ביניכם כאלה שימותו. 17כולם ישנאו אתכם משום שאתם שייכים לי, 18אולם אף שערה אחת לא תיפול מראשכם! 19בנאמנותכם ובעמידתכם האיתנה תושיעו את נפשותיכם.

20”כאשר תראו את ירושלים מוקפת אויבים דעו שחורבנה קרוב. 21אז תושבי יהודה יברחו אל ההרים; על תושבי ירושלים להשתדל לברוח מהעיר, ואוי לתושבי הסביבה שינסו להיכנס לירושלים! 22יהיו אלה ימי נקם אשר נועדו לקיים את נבואות התנ״ך. 23אוי לנשים ההרות ולמניקות באותם ימים, מפני שצרה גדולה תבוא על הארץ, ואלוהים ישפוך את זעמו על העם הזה. 24רבים ייהרגו בחרב האויב או יוגלו לכל קצוות תבל, וירושלים תיפול בידי גויים אשר ידכאו אותה עד שתסתיים תקופת שלטון הגויים במועד שקבע ה׳.

25”אותות מבשרי רעה יופיעו בשמש, בירח ובכוכבים, ואילו על פני האדמה – עמים שלמים יתייאשו ויפחדו מגעש הים והגלים הסוערים. 26אנשים יתעלפו מאימה ופחד מפני המאורעות שיבואו על העולם, משום שכוחות השמים יתמוטטו. 27ואז יראו אנשי הארץ את בן־האדם בא בענן, בגבורה ובכבוד רב.21‏.27 כא 27 דניאל ז 13‏-14 28כאשר יתחילו כל הדברים האלה להתרחש, התעודדו והרימו את ראשכם, כי ישועתכם קרובה!“

29אחר כך סיפר להם ישוע את המשל הבא: ”הביטו בעץ התאנה או בכל עץ אחר. 30כאשר העץ מלבלב יודעים אתם שקרב הקיץ בלי שיאמרו לכם זאת. 31כאשר כל מה שסיפרתי לכם יתחיל להתרחש, דעו לכם שמלכות האלוהים קרובה.

32”אני אומר לכם: כל הדברים האלה יתרחשו לפני שיחלוף הדור הזה. 33השמים והארץ יחלפו, אבל דברי לא יחלפו.

34”היזהרו לכם – אל תאבדו את הראש בשכרות, בבזבזנות, בתענוגות ובדאגות מחייה, פן יבוא עליכם היום ההוא במפתיע, כמלכודת. 35היום ההוא יבוא על כל יושבי תבל! 36משום כך שימרו תמיד על ערנותכם, והתפללו שאלוהים יעניק לכם כוח לצאת בשלום מכל העתיד להתרחש, ולהתייצב לפני בן־האדם.“ 37‏-38יום־יום הלך ישוע ללמד בבית־המקדש, והעם היה מתאסף בהמונים משעות הבוקר המוקדמות כדי להקשיב לדבריו. בלילות נהג ישוע ללכת לישון על הר הזיתים.

Hausa Contemporary Bible

Luka 21:1-38

Bayarwar gwauruwa

(Markus 12.41-44)

1Da Yesu ya ɗaga ido, sai ya ga waɗansu masu arziki suna sa baikonsu a ma’ajin haikalin. 2Ya kuma ga wata gwauruwa matalauciya, ta saka anini biyu. 3Sai ya ce, “Gaskiya ina faɗa muku, wacce nan gwauruwa matalauciya ta sa fiye da dukan sauran. 4Dukan mutanen nan sun ba da baikonsu daga cikin arzikinsu ne, amma ita daga cikin talaucinta, ta saka duk abin da take da shi na rayuwa.”

Alamun ƙarshen zamani

(Mattiyu 24.1,2; Markus 13.1,2)

5Waɗansu daga cikin almajiransa, suka fara magana a kan yadda aka yi wa haikalin ado da duwatsu masu kyau, da kuma kyautai da aka keɓe wa Allah. Amma Yesu ya ce, 6“Wannan abin da kuke kallo a nan, lokaci yana zuwa da ba za a bar wani dutse a kan wani dutse ba. Kowannensu, za a rushe shi.”

(Mattiyu 24.3-14; Markus 13.3-13)

7Suka tambaye shi suka ce, “Malam, yaushe waɗannan za su faru? Kuma wace alama za tă nuna cewa suna dab da faruwa?”

8Ya amsa ya ce, “Ku lura, kada ku kuma a ruɗe ku. Gama da yawa za su zo a cikin sunana, suna cewa, ‘Ai, ni ne shi,’ da kuma, ‘Lokaci ya yi kusa.’ Kada ku bi su. 9Sa’ad da kuka ji labarin yaƙe-yaƙe, da juye juyen mulki, kada ku tsorota. Dole ne waɗannan abubuwa su fara faruwa, amma ƙarshen ba zai zo nan da nan ba.”

10Sai ya ce musu, “Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki zai tasar wa mulki. 11Za a yi manyan girgizar ƙasa, da yunwa, da annoba a wurare dabam-dabam, da kuma abubuwa masu bantsoro, da manyan alamu daga sama.

12“Amma kafin duk abubuwa nan, za a kama ku a tsananta muku. Za a kai ku majami’u, da kurkuku. Za a kuma kai ku gaban sarakuna da gwamnoni, kuma dukan waɗannan saboda sunana. 13Wannan zai sa ku zama shaidu a gare su. 14Amma ku yi ƙuduri, wato, ku shirya zuciyarku, a kan ba za ku damu ba kafin lokacin, game da yadda za ku kāre kanku. 15Gama zan ba ku kalmomi, da hikima waɗanda ba ko ɗaya daga cikin maƙiyanku, za su iya tsayayya da ku, ko su ƙaryata. 16Har iyayenku, da ’yan’uwanku maza, da danginku, da abokanku ma, duk za su bashe ku, su kuma kashe waɗansunku. 17Duk mutane za su ƙi ku saboda ni. 18Amma ko gashi ɗaya na kanku, ba zai hallaka ba. 19Ta wurin tsayawa da ƙarfi, za ku sami rai.

(Mattiyu 24.15-21; Markus 13.14-19)

20“In kuka ga mayaƙa sun kewaye Urushalima, za ku sani rushewarta ya yi kusa. 21A lokacin nan, bari waɗanda suke Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu. Bari waɗanda suke cikin birnin kuma su fita, bari kuma waɗanda suke ƙauye kada su shiga birnin. 22Gama wannan shi ne lokacin hukunci, saboda a cika duk abin da aka rubuta. 23Zai zama abin kaito ga mata masu ciki, da mata masu renon ’ya’ya, a waɗancan kwanakin! Za a yi baƙin ciki mai tsanani a ƙasar, da kuma fushi mai tsanani a kan mutanen nan. 24Za a kashe su da takobi, a kuma ɗauke su ’yan kurkuku, zuwa dukan al’ummai. Al’ummai za su tattaka Urushalima, har sai lokacin Al’ummai ya cika.

(Mattiyu 24.29-31; Markus 13.24-27)

25“Za a yi alamu a cikin rana, da cikin wata, da cikin taurari. A duniya, al’ummai za su yi baƙin ciki, su kuma rikice don tsoro, saboda ruri da kuma tafasar teku. 26Mutane za su suma don tsoro, za su kuma yi fargaba, a kan abin da yake zuwa a bisan duniya, gama za a girgiza duniyar taurarin sararin sama. 27A lokacin ne za su ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin girgije, da iko, da ɗaukaka mai girma. 28Sa’ad da waɗannan abubuwa sun fara faruwa, ku tashi tsaye, ku ɗaga kawunanku, domin fansarku yana matsowa kusa.”

(Mattiyu 24.32-35; Markus 13.28-31)

29Sai ya gaya musu wannan misali ya ce, “Ku dubi itacen ɓaure da dukan itatuwa. 30A duk lokacin da sun fara fitar da ganye, za ku gani da kanku, ku san cewa, damina ta yi kusa. 31Haka ma, in kuka ga waɗannan abubuwa suna faruwa, ku sani mulkin Allah ya yi kusa.

32“Gaskiya nake gaya muku, ba shakka, wannan zamani ba zai shuɗe ba, sai dukan waɗannan abubuwa sun cika. 33Sama da ƙasa za su shuɗe, amma kalmomina ba za su taɓa shuɗewa ba.

34“Ku lura fa don kada son jin daɗi na banza, da shaye-shaye, da damuwa na rayuwa su rinjayi zuciyarku, har ranar ta auko muku ba tsammani kamar tarko. 35Gama za tă zo a kan kowa da yake kan dukan duniya. 36Ku yi tsaro kullum, ku yi addu’a don ku iya kuɓuta daga dukan waɗannan abubuwa da suke kusan faruwa, don ku iya tsayawa a gaban Ɗan Mutum.”

37Kowace rana, Yesu yakan je haikalin ya yi koyarwa, da kowace yamma kuma, ya je ya kwana a kan tudun da ake kira Dutsen Zaitun. 38Da sassafe kuma, dukan mutanen suka zo haikalin, don su saurare shi.