使徒行传 14 – CCB & HCB

Chinese Contemporary Bible (Simplified)

使徒行传 14:1-28

在以哥念传道

1保罗巴拿巴一同进入以哥念犹太会堂讲道,许多犹太人和希腊人信了耶稣。 2但那些顽梗不信的犹太人却怂恿外族人敌视信徒。 3二人在那里逗留了好些日子,靠着主勇敢地传道。主赐给他们行神迹奇事的能力,为祂的恩典之道做见证。 4城里的居民分成了两派,有些附和犹太人,有些支持使徒。

5当时,有些外族人、犹太人及其官长企图恶待使徒,用石头打他们。 6保罗巴拿巴得知后,就逃往吕高尼路司得特庇二城并周围的地区, 7在那里继续传扬福音。

在路司得和特庇传福音

8路司得城里坐着一个天生双脚无力、不能走路的瘸子。 9他也听保罗讲道。保罗定睛看他,见这个人有信心,可以得医治, 10就高声对他说:“起来,两脚站直!”那人就跳了起来,开始行走。 11周围的人看见保罗所行的,就用吕高尼话大声说:“神明化成人形下凡了!” 12于是,他们称巴拿巴希腊天神宙斯,又因为保罗是主要的发言人,就称他为希耳米14:12 希腊神话中天神宙斯是最大的神,希耳米则是为众神传递信息的使者——“传谕之神”。13城外宙斯庙的祭司也牵着牛、拿着花环来到城门口,要和众人一同向使徒献祭。

14巴拿巴保罗见此情形,就撕裂衣服,冲进人群中,大声喊着说: 15“各位,你们为什么这样做?我们和你们一样只是凡人!我们来这里是要向你们传福音,叫你们离弃这些虚妄的事,转向那创造天、地、海和其中万物的永活上帝。 16在以往的世代,祂虽然容许万国各行其道, 17却从未停止用美善的事证实自己的存在。祂常施恩惠,降下甘霖,赏赐丰年,又叫你们衣食饱足,满心喜乐。”

18保罗巴拿巴说了这些话,才勉强制止住向他们献祭的人群。 19有些犹太人从安提阿以哥念来煽动民众,他们用石头打保罗,以为他死了,就把他拖到城外。 20当门徒围过来看他的时候,他站了起来,走回城里。第二天,保罗巴拿巴前往特庇

返回安提阿

21他们向那里的人传福音,有很多人做了门徒。然后,他们又回到路司得以哥念安提阿22坚固各地门徒的信心,鼓励他们要持守信仰,并且说:“我们在进入上帝国的道路上必经历许多苦难。” 23二人又为每个教会选立长老,禁食祷告,把他们交托给所信靠的主。

24后来,二人又经过彼西底,来到旁非利亚25别加讲道,然后下到亚大利26从那里乘船回安提阿。当初就是在安提阿,他们被交托在上帝的恩手中去传道,如今工作已经完成了。

27他们到达之后,就召集教会的人,报告上帝借着他们所做的一切事,以及上帝如何给外族人开了信仰之门。 28之后,二人和门徒同住了很久。

Hausa Contemporary Bible

Ayyukan Manzanni 14:1-28

A Ikoniyum

1A Ikoniyum Bulus da Barnabas suka shiga majami’ar Yahudawa yadda suka saba. A can suka yi magana gabagadi har Yahudawa da Al’ummai masu yawa suka gaskata. 2Amma Yahudawan da suka ƙi ba da gaskata, suka zuga Al’ummai suka sa ɓata tsakaninsu da ’yan’uwa. 3Bulus da Barnabas kuwa suka daɗe sosai a can, suna magana gabagadi saboda Ubangiji, wanda kuwa ya tabbatar da saƙon alherinsa ta wurinsa su su aikata ayyuka da alamu masu banmamaki. 4Mutanen birnin suka rarrabu, waɗansu suka goyi bayan Yahudawa, waɗansu kuma suka goyi bayan manzannin. 5Yahudawa da Al’ummai tare da shugabanninsu suka ƙulla shawara a tsakaninsu, domin su wulaƙanta su su kuma jajjefe su da duwatsu. 6Amma suka sami labari suka kuma gudu zuwa biranen Ikoniyum na Listira da Derbe da kuma ƙauyukan kewaye, 7inda suka ci gaba da wa’azin labari mai daɗi.

A Listira da Derbe

8A Listira kuwa akwai wani gurgu zaune a ƙafafunsa, wanda gurgu ne tun haihuwa, kuma bai taɓa tafiya ba. 9Ya kasa kunne yayinda Bulus yake magana. Bulus kuma ya kafa masa ido, ya lura cewa yana da bangaskiyar da za tă warkar da shi 10sai ya ɗaga murya ya ce, “Tashi ka tsaya kan ƙafafunka!” Da jin haka, sai mutumin ya yi wuf ya kuma fara tafiya.

11Sa’ad da taron suka ga abin da Bulus ya yi, sai suka ihu da harshen Likayoniyawa, suna cewa, “Alloli sun sauka mana da siffar mutane!” 12Sai suka ba wa Barnabas, sunan Zeyus, Bulus kuma suka kira Hermes domin shi ne shugaban magana. 13Firist na Zeyus, wanda haikalinsa ke bayan birni, ya kawo bijimai da furanni a ƙofofin birni domin shi da taron mutanen sun so su miƙa musu hadayu.

14Amma da manzannin nan Barnabas da Bulus suka ji haka, sai suka yayyage tufafinsu suka ruga cikin taron, suna ihu suna cewa, 15“Ya ku mutane, don me kuke yin haka? Ai, mu ma mutane ne kawai, ’yan adam ne kamar ku. Mun kawo muku labari mai daɗi ne, muna gaya muku ku juya daga waɗannan abubuwa banza, ku juyo ga Allah mai rai, wanda ya yi sama da ƙasa da teku da kuma dukan abin da yake cikinsu. 16A zamanin dā, ya bar dukan ƙasashe su yi yadda suka ga dama. 17Duk da haka bai bar kansa babu shaida ba. Ya nuna alheri ta wurin ba ku ruwan sama da kuma amfanin gona a lokutansu; ya ba ku abinci mai yawa ya kuma cika zukatanku da farin ciki.” 18Ko da waɗannan kalmomi ma, da ƙyar suka hana jama’an nan yin musu hadaya.

19Sai waɗansu Yahudawa suka zo daga Antiyok da Ikoniyum suka sha kan taron. Suka jajjefi Bulus da duwatsu suka kuma ja shi bayan birni, suna tsammani ya mutu. 20Amma bayan da almajiran suka taru kewaye da shi, sai ya tashi ya koma cikin birni. Kashegari shi da Barnabas suka tashi zuwa Derbe.

Komawa zuwa Antiyok a Suriya

21Suka yi wa’azin Labari mai daɗi a wannan birni, suka kuma sami almajirai da yawa. Sai suka koma Listira, Ikoniyum da kuma Antiyok, 22suna gina almajirai suna kuma ƙarfafa su su tsaya da gaske cikin bangaskiya. Suka ce, “Sai da shan wahaloli masu yawa za mu shiga mulkin Allah.” 23Bulus da Barnabas suka naɗa musu dattawa14.23 Ko kuwa a Barnabas ya naɗa dattawa; ko kuwa Barnabas ya sa aka naɗa dattawa a kowace ikkilisiya, tare da addu’a da azumi, suka miƙa su ga Ubangiji, wanda suka dogara da shi. 24Bayan sun bi ta Fisidiya, sai suka zo cikin Famfiliya, 25kuma sa’ad da suka yi wa’azi a Ferga, sai suka gangara zuwa Attaliya.

26Daga Attaliya kuma suka shiga jirgin ruwa suka koma Antiyok, inda dā aka danƙa su ga alherin Allah saboda aikin da suka kammala yanzu. 27Da isarsu a can, sai suka tara ikkilisiya wuri ɗaya suka ba da rahoton duk abin da Allah ya aikata ta wurinsu da kuma yadda ya buɗe ƙofar bangaskiya domin Al’ummai. 28Suka kuma jima a can tare da almajirai.