使徒行传 15 – CCB & HCB

Chinese Contemporary Bible (Simplified)

使徒行传 15:1-41

耶路撒冷会议

1有几个从犹太下来的人教导弟兄们说:“你们若不照着摩西的规条接受割礼,就不能得救。” 2保罗巴拿巴为这件事与他们激烈地辩论,最后大家决定派保罗巴拿巴和几个当地的信徒上耶路撒冷去跟使徒和长老讨论这件事。

3于是教会为他们送行。他们经过腓尼基撒玛利亚,沿途报告外族人悔改信主的消息,弟兄姊妹都大受鼓舞。 4他们到了耶路撒冷,受到教会、使徒和长老的接待,并详述了上帝借他们所做的一切事。 5有几个信了主的法利赛人站起来说:“外族的信徒必须接受割礼,而且还要遵守摩西的律法。”

6使徒和长老们聚集商议这个问题。 7经过许多辩论之后,彼得站起来对大家说:“弟兄们,你们都知道,上帝早已在你们当中拣选我去向外族人传道,让他们也可以听到福音并信主。 8洞悉人心的上帝把圣灵赐给他们,正如赐给我们一样,以表明祂也接纳外族人。 9上帝对他们和我们一视同仁,祂因他们的信心而洁净了他们的心灵。 10现在你们为什么要试探上帝,把我们祖先和我们不能负的重担强加在这些门徒身上? 11我们相信,他们和我们一样都是靠主耶稣的恩典得救。”

12众人都沉默不语,继续听巴拿巴保罗叙述上帝借着他们在外族人中所行的神迹奇事。 13他们报告完了,雅各站起来说:“弟兄们,请听我说。 14刚才西门讲述了上帝当初如何眷顾外族人,从他们当中拣选人归在祂的名下。 15这完全与众先知的话相符,正如圣经上说,

16“‘此后,我要回来重建已倾覆的大卫王朝,

将它从废墟中重建、恢复,

17好叫其余的百姓,

就是凡归在我名下的外族人都寻求主。’

这是上帝说的, 18祂从亘古就显明了这事。

19“所以,我认为不应该为难那些信上帝的外族人。 20我们只须写信吩咐他们远避被偶像玷污之物,不可淫乱,不可吃血和勒死的牲畜。 21因为自古以来,在各城都有人宣讲摩西的律法,每逢安息日,都有人在会堂里诵读。”

给外族信徒的信

22最后,使徒、长老和全教会都决定从他们当中选派代表,随保罗巴拿巴安提阿。他们选了别号巴撒巴犹大西拉,这两位都是教会的领袖。 23他们带去的书信这样说:“安提阿叙利亚基利迦的外族弟兄姊妹,你们的弟兄——众使徒和长老向你们问安!

24“听说有几个人从我们这里去了你们那里,教导你们必须接受割礼并遵守摩西的律法15:24 有古卷无“教导你们必须接受割礼并遵守摩西的律法。”。他们的言论使你们大感困惑。其实我们从来没有授权他们这样做。 25所以我们一致决定选派代表,随我们敬爱的巴拿巴保罗去你们那里。 26他们二人为我们主耶稣基督的缘故已将生死置之度外。 27我们选派犹大西拉两位代表跟他们一起去,向你们报告我们的决定。 28因为圣灵和我们都认为不应把重担加在你们身上。但请务必注意以下几件事, 29要远避祭拜偶像的事,不可吃血,不可吃勒死的牲畜,不可淫乱。你们一一遵守这些事就好了。祝平安!”

30他们奉命下到安提阿,召集众人,交付书信。 31众人读过这封信之后,都因信中劝勉的话而欢喜。 32犹大西拉也是先知,他们讲了许多勉励、坚立弟兄姊妹的话。 33住了些日子后,安提阿的弟兄姊妹以平安的祝福为他们送行,让他们回耶路撒冷复命。 34西拉决定留在那里。15:34 有古卷无“但西拉决定留在那里”。 35保罗巴拿巴则继续留在安提阿,与许多人一起教导、传扬上帝的道。

保罗与巴拿巴分手

36过了一些日子,保罗巴拿巴说:“我们回到曾传过福音的各城镇去探望弟兄姊妹吧,好知道他们的情况。” 37巴拿巴想要带约翰·马可同去, 38保罗坚持不带他同行,因为他在旁非利亚离开了他们,没有和他们一起做工。

39二人激烈地争执起来,僵持不下,只好分道扬镳。巴拿巴约翰·马可一同乘船去塞浦路斯40保罗则选了西拉同行,弟兄姊妹把他们交托在主的恩典中。 41保罗走遍了叙利亚基利迦,巩固当地的各教会。

Hausa Contemporary Bible

Ayyukan Manzanni 15:1-41

Majalisa a Urushalima

1Waɗansu mutane suka gangara daga Yahudiya zuwa Antiyok suna kuma koya wa ’yan’uwa cewa, “Sai ko an yi muku kaciya bisa ga al’ada da Musa ya koyar, in ba haka ba, ba za ku sami ceto ba.” 2Wannan ya kai Bulus da Barnabas suka shiga babban gardama da muhawwara da su. Saboda haka aka naɗa Bulus da Barnabas tare da waɗansu masu bi, su haura zuwa Urushalima don su ga manzanni da dattawa a kan wannan magana. 3Ikkilisiya ta raka su suka tafi, yayinda suke ratsawa ta Funisiya da Samariya, suka ba da labari yadda Al’ummai suka tuba. Wannan labarin ya sa dukan ’yan’uwa suka yi murna ƙwarai. 4Sa’ad da suka isa Urushalima, sai ikkilisiya da manzanni da kuma dattawa suka marabce su, sai suka ba su rahoton dukan abin da Allah ya aikata ta wurinsu.

5Sai waɗansu daga cikin masu bin da suke na ƙungiyar Farisiyawa suka miƙe tsaye suka ce, “Dole ne a yi wa Al’ummai kaciya a kuma bukace su su yi biyayya da dokokin Musa.”

6Sai manzanni da dattawa suka taru don su duba maganar. 7Bayan aka yi muhawwara da sosai, sai Bitrus ya miƙe tsaye ya yi musu jawabi ya ce, “’Yan’uwa, kun san cewa a kwanakin baya Allah ya yi zaɓe a cikinku don Al’ummai su ji daga leɓunana saƙon bishara su kuma gaskata. 8Allah, wanda ya san zuciya, ya nuna cewa ya karɓe su ta wurin ba su Ruhu Mai Tsarki, kamar yadda ya ba mu. 9Bai nuna bambanci tsakaninmu da su ba, gama ya tsarkake zukatansu ta wurin bangaskiya. 10To, fa, don me kuke ƙoƙari ku gwada Allah ta wurin ɗora wa almajiran nan kayan da mu ko kakanninmu ba mu iya ɗauka ba? 11A’a! Mun gaskata cewa ta wurin alherin Ubangiji Yesu ne muka sami ceto, kamar yadda su ma suka samu.”

12Sai duk taron suka yi tsit yayinda suke sauraron Barnabas da Bulus suna ba da labari game da ayyuka da kuma abubuwan banmamakin da Allah ya yi a cikin Al’ummai ta wurinsu. 13Da suka gama, sai Yaƙub ya yi magana ya ce, “’Yan’uwa, ku saurare ni. 14Siman ya bayyana mana yadda Allah da farko ya nuna damuwarsa ta wurin ɗaukan mutane daga cikin Al’ummai su zama nasa. 15Kalmomin annabawa sun yi daidai da wannan, kamar yadda yake a rubuce cewa,

16“ ‘Bayan wannan zan koma

in kuma sāke gina tentin Dawuda da ya rushe.

Kufansa zan sāke gina,

in kuma mai da shi,

17don ragowar mutane su nemi Ubangiji,

kuma duk Al’umman da suke kira bisa sunana,

in ji Ubangiji, wanda yake yin waɗannan abubuwa’15.17 Amos 9.11,12

18da aka sani tun zamanai.

19“Saboda haka, a ganina, kada mu matsa wa Al’ummai waɗanda suke juyowa ga Allah. 20A maimakon haka, ya kamata mu rubuta musu cewa, su guji abincin da alloli suka ƙazantar, da fasikanci, da naman dabbar da aka murɗe da kuma jini. 21Gama Musa ya yi wa’azi a kowace birni tun zamanin dā, ana kuma karanta shi a majami’u kowane Asabbaci.”

Wasiƙar majalisa zuwa ga al’ummai masu bi

22Sai manzanni da dattawa, tare da dukan ikkilisiya, suka yanke shawara su zaɓi waɗansu daga cikin mutanensu su kuma aike su zuwa Antiyok tare da Bulus da Barnabas. Sai suka zaɓi Yahuda (wanda ake kira Barsabbas) da kuma Sila, mutum biyu da suke shugabanni cikin ’yan’uwa. 23Tare da su suka aika da wannan wasiƙa.

Daga manzanni da dattawa, ’yan’uwanku.

Zuwa ga Al’ummai masu bi a Antiyok, Suriya da Silisiya.

Gaisuwa.

24Mun ji cewa, waɗansu da sun fita daga cikinmu ba tare da izininmu ba suka kuma dame ku, suna tā da hankalinku ta wurin abin da suka ce. 25Saboda haka dukanmu mun yarda mu zaɓi waɗansu mutane mu kuma aike su wurinku tare da ƙaunatattun abokanmu Barnabas da Bulus  26mutanen da suka sa rayukansu cikin hatsari saboda sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi. 27Saboda haka muna aika Yahuda da Sila don su tabbatar muku da baki abin da muka rubuta. 28Ya gamshe Ruhu Mai Tsarki da mu ma kada a ɗora muku nauyi fiye da na waɗannan abubuwa. 29Ku guji abincin da aka yi wa alloli hadaya, da jini, da naman dabbar da aka murɗe da kuma fasikanci. Za ku kyauta in kun kiyaye waɗannan abubuwa.

Ku huta lafiya.

30Aka sallami mutanen sai suka gangara zuwa Antiyok, inda suka tara ikkilisiya wuri ɗaya suka ba da wasiƙar. 31Mutanen suka karantata suka kuma yi farin ciki saboda saƙonta mai ƙarfafawa. 32Yahuda da Sila, waɗanda su kansu annabawa ne, suka yi magana sosai don su gina su kuma ƙarfafa ’yan’uwa. 33Bayan suka yi ’yan kwanaki a can, sai ’yan’uwa suka sallame su da albarkar salama su dawo wurin waɗanda suka aike su.15.33 Waɗansu rubuce-rubucen hannu na dā suna da su, 34 amma Sila ya yanke shawara ya dakata a can 35Amma Bulus da Barnabas kuwa suka dakata a Antiyok, inda su da waɗansu da yawa suka yi koyarwa suka kuma yi wa’azin maganar Ubangiji.

Saɓani tsakanin Bulus da Barnabas

36Bayan ’yan kwanaki sai Bulus ya ce wa Barnabas, “Mu koma mu ziyarci ’yan’uwa a duk garuruwan da muka yi wa’azin bisharar Ubangiji mu ga yadda suke.” 37Barnabas ya so Yohanna, wanda ake kira Markus ya tafi tare da su, 38amma Bulus bai ga ya kyautu ya tafi da shi ba, domin ya yashe su a Famfiliya bai kuwa ci gaba tare da su a aikin ba. 39Suka sami saɓanin ra’ayi tsakaninsu har suka rabu. Barnabas ya ɗauki Markus suka shiga jirgin ruwa zuwa Saifurus, 40amma Bulus ya zaɓi Sila suka kuwa tashi, bayan ’yan’uwa suka danƙa su ga alherin Ubangiji. 41Ya ratsa ta Suriya da Silisiya, yana ƙarfafa ikkilisiyoyi.