มัทธิว 13 – TNCV & HCB

Thai New Contemporary Bible

มัทธิว 13:1-58

คำอุปมาเรื่องผู้หว่าน

(มก.4:1-20; ลก.8:4-15; 10:23,24)

1ในวันเดียวกันนั้นพระเยซูเสด็จจากบ้านไปประทับที่ริมทะเลสาบ 2มีฝูงชนมากมายยิ่งนักมารุมล้อมพระองค์ พระองค์จึงทรงลงไปประทับในเรือขณะที่ประชาชนทั้งปวงยืนอยู่บนฝั่ง 3แล้วพระองค์ตรัสหลายสิ่งกับพวกเขาเป็นคำอุปมาเช่น “ชาวนาคนหนึ่งออกไปหว่านเมล็ดพืช 4ขณะที่หว่าน บางเมล็ดก็ตกตามทางและนกมาจิกกินไปหมด 5บางเมล็ดตกบนพื้นกรวดหิน มีเนื้อดินน้อยจึงงอกขึ้นโดยเร็วเพราะดินไม่ลึก 6แต่เมื่อแดดเผาก็เหี่ยวไปเพราะไม่มีราก 7บางเมล็ดตกกลางพงหนามโดนหนามงอกคลุม 8แต่ยังมีบางเมล็ดที่ตกบนดินดีซึ่งเกิดผลร้อยเท่า หกสิบเท่า หรือสามสิบเท่าของที่หว่าน 9ใครมีหู จงฟังเถิด”

10เหล่าสาวกมาหาพระองค์และทูลถามว่า “เหตุใดพระองค์จึงตรัสกับประชาชนเป็นคำอุปมา?”

11พระเยซูทรงตอบว่า “ความลับของอาณาจักรสวรรค์ทรงให้พวกท่านรู้ แต่ไม่ทรงให้พวกเขารู้ 12ผู้ใดมีอยู่แล้วจะได้รับเพิ่มขึ้นจนมีล้นเหลือ ส่วนผู้ที่ไม่มีแม้ซึ่งเขามีอยู่ก็จะถูกริบไปจากเขา 13ด้วยเหตุนี้เราจึงกล่าวกับพวกเขาเป็นคำอุปมาคือ

“แม้ได้ดู แต่พวกเขาก็ไม่เห็น

แม้ได้ฟัง แต่พวกเขาก็ไม่ได้ยินหรือไม่เข้าใจ

14เป็นจริงตามคำพยากรณ์ของอิสยาห์ที่ว่า

“ ‘เจ้าจะฟังแล้วฟังเล่า แต่จะไม่มีวันเข้าใจ

เจ้าจะดูแล้วดูเล่า แต่จะไม่มีวันประจักษ์

15เพราะจิตใจของชนชาตินี้ดื้อด้านไป

พวกเขาไม่ยอมเปิดหูเปิดตา

มิฉะนั้นแล้วพวกเขาจะได้เห็นกับตา

ได้ยินกับหู

เข้าใจด้วยจิตใจ

และหันกลับมา แล้วเราจะรักษาพวกเขาให้หาย’13:15 อสย.6:9,10

16แต่ตาของท่านเป็นสุขเพราะได้เห็น หูของท่านเป็นสุขเพราะได้ยิน 17เพราะเราบอกความจริงแก่ท่านว่าผู้เผยพระวจนะและผู้ชอบธรรมมากมายปรารถนาจะเห็นสิ่งที่ท่านเห็นแต่ไม่ได้เห็น ปรารถนาจะได้ยินสิ่งที่พวกท่านได้ยินแต่ก็ไม่ได้ยิน

18“จงฟังความหมายของคำอุปมาเรื่องผู้หว่านนี้คือ 19เมื่อผู้ใดได้ยินเนื้อความเกี่ยวกับอาณาจักรของพระเจ้าและไม่เข้าใจ มารก็มาฉวยเอาสิ่งที่หว่านลงในใจของเขาไป นี่คือเมล็ดพืชที่หว่านตามทาง 20เมล็ดพืชที่ตกลงบนพื้นที่มีหินมากคือผู้ที่ได้ยินพระวจนะแล้วก็รับไว้ทันทีด้วยความยินดี 21แต่เพราะไม่หยั่งรากลึก จึงคงอยู่แค่ชั่วคราว เมื่อเกิดปัญหาหรือการข่มเหงเนื่องด้วยพระวจนะนั้นก็เลิกราไปอย่างรวดเร็ว 22เมล็ดพืชที่ตกกลางพงหนามคือผู้ที่ได้ยินพระวจนะแต่ถูกความพะวักพะวนในชีวิตนี้ และความหลอกลวงของทรัพย์สมบัติรัดเสียทำให้ไม่เกิดผล 23ส่วนเมล็ดพืชซึ่งตกในดินดีนั้นคือผู้ที่ได้ยินพระวจนะและเข้าใจก็เกิดผลร้อยเท่า หกสิบเท่า หรือสามสิบเท่าของที่หว่านลงไป”

คำอุปมาเรื่องวัชพืช

24พระเยซูทรงยกคำอุปมาอีกว่า “อาณาจักรสวรรค์เปรียบเหมือนคนหว่านเมล็ดพันธุ์ดีในนาของตน 25แต่ขณะที่ทุกคนหลับอยู่ศัตรูของเขามาหว่านวัชพืช13:25 เป็นวัชพืชที่เป็นพิษ มีลักษณะคล้ายข้าวสาลีและข้าวไรย์ จะแยกออกจากกันได้ก็เมื่อใกล้เก็บเกี่ยวแทรกปนกับข้าวสาลีแล้วก็จากไป 26เมื่อข้าวสาลีงอกและออกรวง วัชพืชก็ปรากฏขึ้นด้วย

27“คนรับใช้มาบอกเจ้าของนาว่า ‘นายขอรับ ท่านหว่านข้าวดีในนาไม่ใช่หรือ? ก็แล้ววัชพืชมาจากไหน?’

28“นายตอบว่า ‘ฝีมือของศัตรู’

“คนรับใช้ถามว่า ‘ให้พวกเราไปถอนทิ้งดีไหม?’

29“นายตอบว่า ‘อย่าเลย เพราะขณะถอนวัชพืชเจ้าอาจจะถอนข้าวสาลีขึ้นมาด้วย 30ให้ทั้งคู่งอกขึ้นไปด้วยกันจนถึงเวลาเกี่ยว ถึงตอนนั้นเราจะบอกคนเกี่ยวให้เก็บวัชพืชก่อนและมัดเป็นฟ่อนนำไปเผาไฟ แล้วเก็บข้าวสาลีนำมาไว้ในยุ้งฉางของเรา’”

คำอุปมาเรื่องเมล็ดมัสตาร์ดและเชื้อขนม

(มก.4:30-32; ลก.13:18-21)

31พระองค์ทรงยกคำอุปมาอีกข้อหนึ่งว่า “อาณาจักรสวรรค์เปรียบเหมือนเมล็ดมัสตาร์ดซึ่งมีคนเอาไปเพาะในทุ่งของตน 32แม้เมล็ดนั้นเล็กกว่าเมล็ดทั้งปวง แต่เมื่องอกขึ้นก็ใหญ่ที่สุดในสวนและกลายเป็นต้นให้นกในอากาศมาเกาะกิ่ง”

33แล้วทรงยกคำอุปมาอีกข้อหนึ่งว่า “อาณาจักรสวรรค์เปรียบเหมือนเชื้อขนมซึ่งผู้หญิงเอาไปผสมในแป้งกองใหญ่13:33 ภาษากรีกว่า3 สาตอน(ประมาณ 20 กิโลกรัม)จนแป้งทั้งก้อนฟูขึ้น”

34ทั้งหมดนี้พระเยซูตรัสแก่ฝูงชนเป็นคำอุปมา พระองค์ไม่ได้ตรัสสิ่งใดกับพวกเขาเลยนอกจากคำอุปมา 35ทั้งนี้เป็นจริงตามที่กล่าวไว้ผ่านทางผู้เผยพระวจนะว่า

“ข้าพเจ้าจะเอื้อนเอ่ยคำอุปมา

จะเผยสิ่งที่ซ่อนเร้นไว้ตั้งแต่ครั้งทรงสร้างโลก”13:35 สดด.78:2

ทรงอธิบายคำอุปมาเรื่องวัชพืช

36จากนั้นทรงละฝูงชนเข้าไปในบ้าน เหล่าสาวกมาทูลพระองค์ว่า “ขอทรงอธิบายคำอุปมาเรื่องวัชพืชด้วยเถิด”

37พระเยซูตรัสตอบว่า “ผู้ที่หว่านเมล็ดพันธุ์ดีคือบุตรมนุษย์ 38นาคือโลก เมล็ดพันธุ์ดีหมายถึงพลเมืองของอาณาจักรของพระเจ้า ส่วนวัชพืชหมายถึงพลเมืองของมาร 39ศัตรูที่หว่านวัชพืชนั้นคือมาร เวลาเก็บเกี่ยวคือเมื่อสิ้นยุค และผู้เก็บเกี่ยวคือทูตสวรรค์

40“วัชพืชถูกถอนมาเผาไฟอย่างไร เมื่อสิ้นยุคก็จะเป็นอย่างนั้น 41บุตรมนุษย์จะส่งทูตสวรรค์ของพระองค์มากำจัดทุกสิ่งอันเป็นต้นเหตุของบาปและกำจัดทุกคนที่ทำชั่วออกจากอาณาจักรของพระองค์ 42แล้วโยนลงในเตาไฟลุกโชนที่ซึ่งจะมีการร่ำไห้และขบเขี้ยวเคี้ยวฟัน 43แล้วผู้ชอบธรรมจะส่องสว่างเหมือนดวงตะวันในอาณาจักรของพระบิดาของพวกเขา ใครมีหูที่จะฟังก็จงฟังเถิด”

คำอุปมาเรื่องขุมทรัพย์ที่ซ่อนอยู่และไข่มุกล้ำค่า

44“อาณาจักรสวรรค์เปรียบเหมือนขุมทรัพย์ที่ซ่อนอยู่ในทุ่งนา เมื่อมีผู้พบเข้าก็กลับซ่อนไว้และด้วยความตื่นเต้นยินดีจึงไปขายทุกสิ่งที่มีแล้วมาซื้อทุ่งนานั้น

45“อนึ่งอาณาจักรสวรรค์เปรียบเหมือนพ่อค้าที่แสวงหาไข่มุกเม็ดงาม 46เมื่อเขาได้พบไข่มุกล้ำค่าเม็ดหนึ่งจึงไปขายทุกสิ่งที่มีมาซื้อไข่มุกนั้น

คำอุปมาเรื่องอวน

47“อาณาจักรสวรรค์ยังเปรียบได้กับอวนซึ่งทอดลงในทะเลและจับปลาได้สารพัดชนิด 48พอเต็มแล้วชาวประมงก็ลากอวนขึ้นฝั่งแล้วคัดเอาแต่ปลาที่ดีใส่ตะกร้า ส่วนที่ไม่ดีก็ทิ้งไป 49เมื่อสิ้นยุคก็จะเป็นเช่นนี้ คือทูตสวรรค์จะมาแยกคนชั่วช้าออกจากคนชอบธรรม 50และนำไปทิ้งลงในเตาไฟอันลุกโชนที่ซึ่งจะมีการร่ำไห้และการขบเขี้ยวเคี้ยวฟัน”

51พระเยซูตรัสถามว่า “ทั้งหมดนี้พวกท่านเข้าใจหรือไม่?”

พวกเขาทูลตอบว่า “เข้าใจพระเจ้าข้า”

52พระองค์ตรัสว่า “เพราะฉะนั้นธรรมาจารย์ทุกคนที่รับคำสอนเกี่ยวกับอาณาจักรสวรรค์ก็เป็นเหมือนเจ้าของบ้านซึ่งนำสมบัติใหม่และสมบัติเก่าออกมาจากคลังของตน”

ผู้เผยพระวจนะซึ่งไม่มีใครนับถือ

(มก.6:1-6)

53เมื่อพระเยซูตรัสคำอุปมาเหล่านี้จบแล้วก็เสด็จออกจากที่นั่น 54เมื่อมาถึงบ้านเกิดของพระองค์ พระองค์ทรงสั่งสอนประชาชนในธรรมศาลาและพวกเขาก็ประหลาดใจและพูดกันว่า “คนนี้ได้สติปัญญาและฤทธิ์อำนาจอัศจรรย์เหล่านี้มาจากไหน? 55เขาเป็นลูกช่างไม้ไม่ใช่หรือ? แม่ของเขาชื่อมารีย์และน้องชายของเขาคือยากอบ โยเซฟ ซีโมน และยูดาส ไม่ใช่หรือ?” 56น้องสาวของเขาทุกคนก็อยู่กับเราไม่ใช่หรือ? แล้วเขาได้สิ่งเหล่านี้มาจากไหนกัน? 57เขาทั้งหลายจึงไม่พอใจพระองค์

ฝ่ายพระเยซูตรัสกับพวกเขาว่า “ผู้เผยพระวจนะขาดคนนับถือก็แต่เฉพาะในบ้านเดิมและในครอบครัวของตนเอง”

58และพระองค์ไม่ได้ทรงกระทำการอัศจรรย์ที่นั่นมากนักเนื่องจากพวกเขาไม่มีความเชื่อ

Hausa Contemporary Bible

Mattiyu 13:1-58

Misalin mai shuka

(Markus 4.1-9; Luka 8.4-8)

1A ranan nan sai Yesu ya fita daga gida ya je ya zauna a bakin tafkin. 2Taron mutane mai yawan gaske suka taru kewaye da shi har ya kai sai da ya shiga jirgin ruwa ya zauna, yayinda dukan mutane suka tsaya a gaci. 3Sa’an nan ya faɗa musu abubuwa da yawa cikin misalai, yana cewa, “Wani manomi ya fita don yă shuka irinsa. 4Da yana yafa irin, waɗansu suka fāffāɗi a kan hanya, tsuntsaye kuwa suka zo suka cinye su. 5Waɗansu suka fāɗi a wurare mai duwatsu, inda babu ƙasa sosai, nan da nan kuwa suka tsira, da yake ƙasar ba zurfi. 6Sai dai da rana ta ɗaga, sai tsire-tsiren suka ƙone, suka kuma yanƙwane domin ba su da saiwa sosai. 7Waɗansu irin suka fāɗi a cikin ƙaya, ƙayan kuwa ta yi girma ta shaƙe su. 8Har yanzu, waɗansu irin suka fāffāɗi a ƙasa mai kyau, inda suka ba da amfani riɓi ɗari, sittin ko kuma talatin na abin da aka shuka. 9Duk mai kunnen ji, yă ji.”

(Markus 4.10-12; Luka 8.9,10)

10Almajiran suka zo wurinsa suka tambaye shi, “Me ya sa kake wa mutane magana da misalai?”

11Ya amsa ya ce, “Sanin asirin mulkin sama kam, ku aka ba wa, amma su ba a ba su ba. 12Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, zai kuwa samu a yalwace. Duk wanda kuma ba shi da shi, ko ɗan abin da yake da shi ma, za a karɓe. 13Abin da ya sa nake musu magana da misalai ke nan.

“Ko da yake suna kallo, ba sa gani;

ko da yake suna saurara, ba sa ji ko su gane.

14A kansu ne aka cika annabcin Ishaya cewa,

“ ‘Za ku yi ta ji amma ba za ku taɓa ganewa ba;

za ku yi ta kallo amma ba za ku taɓa gani ba.

15Gama zuciyar mutanen nan ta taurare;

da ƙyar suke ji da kunnuwansu,

sun kuma rufe idanunsu.

Da ba haka ba, mai yiwuwa su gani da idanunsu,

su kuma ji da kunnuwansu,

su gane a zuciyarsu,

su kuwa juya, in kuma warkar da su.’13.15 Ish 6.9,10

16Amma idanunku masu albarka ne domin suna gani, haka ma kunnuwanku domin suna ji. 17Gama gaskiya nake gaya muku, annabawa da mutane masu adalci da yawa sun yi marmarin ganin abin da kuke gani amma ba su gani ba, su kuma ji abin da kuke ji amma ba su ji ba.

(Markus 4.13-20; Luka 8.11-15)

18“To, ku saurari ma’anar misali na mai shukan nan. 19Duk sa’ad da wani ya ji saƙo game da mulkin bai kuwa fahimce shi ba, mugun nan yakan zo yă ƙwace abin da aka shuka a zuciyarsa. Wannan shi ne irin da ya fāɗi a kan hanya. 20Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi a wuraren duwatsu kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, nan da nan kuwa yă karɓe ta da murna. 21Sai dai da yake ba shi da saiwa, yakan ɗan jima kaɗan kawai. Da wata wahala ko tsanani ya auko masa saboda maganar, nan da nan sai yă ja da baya. 22Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. 23Amma wanda ya karɓi irin da ya fāɗi a ƙasa mai kyau, shi ne mutumin da yakan ji maganar yă kuwa fahimce ta. Yakan ba da amfani wani riɓi ɗari, sittin, ko talatin na abin da aka shuka.”

Misalin ciyayi

24Yesu ya ba su wani misali. “Mulkin sama yana kama da wani da ya shuka iri mai kyau a cikin gonarsa. 25Amma yayinda kowa yake barci, abokin gābansa ya zo ya yafa ciyayi a cikin alkamar, ya tafi abinsa. 26Sa’ad da alkamar ta tashi ta yi kawuna, sai ciyayin ma suka bayyana.

27“Bayin mai gonar suka zo wurinsa suka ce, ‘Ranka yă daɗe, ashe, ba iri mai kyau ka shuka a gonarka ba? To, ina ciyayin nan suka fito?’

28“Sai ya ce, ‘Abokin gāba ne ya yi wannan.’

“Bayin suka tambaye shi suka ce, ‘Kana so mu je mu tuttumɓuke su?’

29“Ya amsa ya ce, ‘A’a, don kada garin tuttumɓuke ciyayi, ku cire har da alkamar. 30Ku ƙyale su su yi girma tare sai lokacin girbi. A lokacin zan gaya wa masu girbi, da fari ku tara ciyayin ku kuma daure su dami-dami don a ƙone; sa’an nan ku tara alkamar ku kuma kawo su cikin rumbuna.’ ”

Misalai na ƙwayar mustad da na yisti

(Markus 4.30-32; Luka 13.18-21)

31Ya ba su wani misali ya ce, “Mulkin sama yana kama da ƙwayar mustad, wadda mutum ya ɗauka ya shuka a gonarsa. 32Ko da yake ita ce mafi ƙanƙanta cikin ƙwayoyinku, duk da haka sa’ad da ta yi girma, takan zama mafi girma cikin tsire-tsiren lambu ta kuma zama itace, har tsuntsayen sararin sama su zo su yi sheƙa a rassansa.”

33Har yanzu ya ba su wani misali ya ce, “Mulkin sama yana kama da yisti wanda mace ta ɗauka ta kwaɓa garin alkama mai yawa, har sai da yistin ya gauraye yistin duka.”

(Markus 4.33,34)

34Yesu ya faɗa wa taron dukan waɗannan abubuwa cikin misalai; bai faɗa musu kome ba, sai tare da yin amfani da misalai. 35Ta haka aka cika abin da aka faɗa ta wurin annabi cewa,

“Zan buɗe bakina da misalai,

zan faɗi abubuwan da suke ɓoye tun halittar duniya.”13.35 Zab 78.2

An bayyana misali na ciyayi

36Sa’an nan ya bar taron ya shiga gida. Almajiransa kuwa suka zo wurinsa suka ce, “Bayyana mana misalin ciyayin nan a gona.”

37Ya amsa ya ce, “Mai yafa irin mai kyan nan, shi ne Ɗan Mutum. 38Gonar kuwa ita ce duniya, irin nan mai kyau kuwa suna a matsayin ’ya’yan mulkin. Ciyayin nan kuma su ne ’ya’yan mugun nan, 39abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku.

40“Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. 41Ɗan Mutum zai aiki mala’ikunsa, su kuwa cire daga mulkinsa kome da yake jawo zunubi da kuma duk masu aikata mugunta. 42Za su jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora. 43Sa’an nan masu adalci za su haskaka kamar rana a mulkin Ubansu. Duk mai kunnen ji, yă ji.”

Misalai na ɓoyayyiyar dukiya da na lu’ulu’u

44“Mulkin sama yana kama da dukiyar da aka ɓoye a gona. Da wani ya same ta, sai yă sāke ɓoye ta, sa’an nan cikin farin cikinsa yă je yă sayar da duk abin da yake da shi yă sayi gonar.

45“Har wa yau dai, mulkin sama yana kama da ɗan kasuwa mai neman lu’ulu’ai masu kyau. 46Da ya sami dutse guda mai daraja sosai, sai ya tafi ya sayar da dukan abin da yake da shi ya saye shi.

Misalin taru

47“Har yanzu, mulkin sama yana kama da abin kamun kifin da aka jefa cikin tafki yă kamo kifi iri-iri. 48Da abin kamun kifi ya cika, masuntan suka jawo shi gaci. Sai suka zauna suka tattara kifi masu kyau a kwanduna, amma suka zubar da marasa kyau. 49Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci 50su kuma jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.”

51Yesu ya tambaye su ya ce, “Kun gane dukan waɗannan abubuwa?”

Suka amsa, “I.”

52Sa’an nan ya ce musu, “Saboda haka duk malamin dokokin da ya horu game da koyarwar mulkin sama, yana kama da maigida wanda yakan fitar daga ɗakin ajiyarsa sababbin dukiya da kuma tsofaffi.”

Rashin ganin darajar annabi

(Markus 6.1-6; Luka 4.16-30)

53Sa’ad da Yesu ya gama ba da waɗannan misalai, sai ya ci gaba daga can. 54Yana isowa garinsa, sai ya fara koya wa mutane a cikin majami’arsu, suka kuwa yi mamaki. Suka yi ta tambaya suna cewa, “Ina wannan mutum ya sami irin wannan hikima da kuma ayyukan banmamaki haka? 55Wannan ba shi ne ɗan kafinta nan ba? Ba mahaifiyarsa ba ce Maryamu, ’yan’uwansa kuma Yaƙub, Yusuf, Siman da Yahuda ba? 56Duk ’yan’uwansa mata kuma ba tare da mu suke ba? To, a ina wannan mutum ya sami dukan waɗannan abubuwa?” 57Sai suka ji haushinsa.

Amma Yesu ya ce musu, “Sai a garinsa da kuma a gidansa na kaɗai annabi ba ya samun girma.”

58Bai kuwa yi abubuwan banmamaki da yawa a can ba saboda rashin bangaskiyarsu.