Zjevení 7 – SNC & HCB

Slovo na cestu

Zjevení 7:1-17

Označení a záchrana vyvolených (144 000 slouží Bohu)

1Potom jsem viděl, jak se čtyři andělé postavili do čtyř světových stran a bránili všem zhoubným vichrům, aby nezuřily na zemi, na moři ani v lesích. 2Tu se na východě objevil ještě jiný anděl a v ruce držel Boží pečetidlo. Volal na ty čtyři anděly, kteří mohli zadržet nebo rozpoutat všeobecnou zkázu: 3„Neškoďte zemi, moři ani lesům, dokud neoznačíme na čelech všechny, kdo slouží Bohu!“ 4A byl oznámen počet těch označených: sto čtyřicet čtyři tisíce ze všech kmenů Izraele, to je po dvanácti tisících z každého z dvanácti kmenů:

5-8Juda,

Rúben,

Gád,

Ašer,

Neftalí,

Manases,

Šimeón,

Lévi,

Isachar,

Zabulón,

Josef a Benjamín.

Velký zástup

9Pak jsem spatřil nesčíslné zástupy lidí všech národů, ras, kmenů i jazyků. Stáli před Božím trůnem a před Beránkem oblečeni do bílých oděvů, s palmovými listy v rukou 10a hlasitě volali:

„Sláva našemu zachránci,

Bohu Králi a Beránkovi!“

11Také všichni andělé byli shromážděni kolem trůnu, kolem starců a čtyř bytostí. Poklekli a slavili Boha:

12„Ano.

Chvála,

sláva a čest našemu Bohu!

Dík jemu,

moudrému,

silnému a mocnému na věky.

Amen!“

13Jeden z těch čtyřiadvaceti starců se mne zeptal: „Víš, kdo jsou ti lidé v bílých oděvech a odkud přicházejí?“ 14Odpověděl jsem: „Nevím, pane, pověz mi to.“ Řekl: „To jsou ti, kteří prošli velikým utrpením pro víru. Očistili se od každé poskvrny hříchu Kristovou krví.

15Teď stojí před Božím trůnem

a slouží Bohu bez překážek dnem i nocí.

On je bude chránit,

16nebudou trpět hladem ani žízní,

slunce ani jiný žár jim už neublíží.

17Beránek je povede,

nasytí a napojí z pramenů životodárné vody

a Bůh sám jim setře každou slzu z očí.“

Hausa Contemporary Bible

Ruʼuya ta Yohanna 7:1-17

An yi wa 144,000 hatimi

1Bayan wannan, na ga mala’iku huɗu, a tsaye a kusurwoyi huɗu na duniya, suna tsare iskoki huɗu na duniya, domin su hana wani iska hurawa a bisan ƙasa ko a bisan teku ko a bisa wani itace. 2Sai na ga wani mala’ika yana zuwa daga gabas, yana da hatimin Allah mai rai. Ya yi kira da babbar murya wa mala’ikun nan huɗu da aka ba su iko su cuci ƙasa da teku ya ce, 3“Kada ku cuci ƙasa ko teku ko kuma itatuwa sai bayan mun sa hatimi a goshin dukan bayin Allahnmu.” 4Sai na ji yawan waɗanda aka sa musu hatimi. Su 144,000 daga dukan kabilan Isra’ila.

5Daga kabilar Yahuda mutum 12,000 ne aka sa musu hatimin,

daga kabilar Ruben mutum 12,000,

daga kabilar Gad mutum 12,000,

6daga kabilar Asher mutum 12,000,

daga kabilar Naftali mutum 12,000,

daga kabilar Manasse mutum 12,000,

7daga kabilar Simeyon mutum 12,000,

daga kabilar Lawi mutum 12,000,

daga kabilar Issakar mutum 12,000,

8daga kabilar Zebulun mutum 12,000,

daga kabilar Yusuf mutum 12,000,

daga kabilar Benyamin mutum 12,000.

Babban taro sanye da fararen tufafi

9Bayan wannan sai na duba, can a gabana kuwa ga wani taro mai girma, wanda ba mai iya ƙirgawa, daga kowace al’umma, kabila, mutane da kuma harshe, suna tsaye a gaban kursiyin da kuma gaban Ɗan Ragon nan. Suna saye da fararen tufafi suna kuma riƙe da rassan dabino a hannuwansu. 10Suka tā da murya da ƙarfi suna cewa,

“Ceto na Allahnmu ne,

wanda yake zaune a bisan kursiyi,

da kuma na Ɗan Ragon.”

11Dukan mala’iku suna tsaye kewaye da kursiyin da kuma kewaye da dattawan tare da halittu huɗun nan masu rai. Suka fāɗi da fuskokinsu ƙasa a gaban kursiyin suka kuma yi wa Allah sujada, 12suna cewa,

“Amin!

Yabo da ɗaukaka,

da hikima da godiya da girma

da iko da ƙarfi

sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin.

Amin!”

13Sai ɗaya daga cikin dattawan ya tambaye ni ya ce, “Waɗannan da suke saye da fararen tufafi su wane ne, daga ina kuma suka fito?”

14Na amsa na ce, “Ranka yă daɗe, kai ka sani.”

Sai ya ce, “Waɗannan su ne waɗanda suka fito daga matsananciyar wahala; sun wanke tufafinsu suka kuma mai da su farare da jinin Ɗan Ragon nan. 15Saboda haka,

“suna a gaban kursiyin Allah

suna masa hidima dare da rana a cikin haikalinsa;

kuma wannan mai zaune a kursiyin zai shimfiɗa tentinsa a bisansu.

16‘Ba za su sāke jin yunwa ba;

ba za su kuma sāke jin ƙishirwa ba.

Rana ba za tă buga su ba,’

ko kuma kowane irin zafin ƙuna.

17Gama Ɗan Ragon da yake a tsakiyar kursiyin zai zama makiyayinsu;

‘zai bi da su zuwa ga maɓulɓular ruwan rai.’

‘Allah kuwa zai share dukan hawaye daga idanunsu.’ ”