Jan 2 – SNC & HCB

Slovo na cestu

Jan 2:1-25

Ježíš proměňuje vodu ve víno

1V galilejské vesnici Káně se za tři dny konala svatba a byla tam Ježíšova matka Marie. 2Mezi svatebními hosty byl Ježíš a jeho učedníci. 3Docházelo jim víno a Marie o tom řekla Ježíšovi.

4„Proč mi to říkáš?“ odpověděl Ježíš. „Moje chvíle ještě nepřišla.“ 5Marie vyzvala obsluhující: „Udělejte všechno, co vám můj syn přikáže.“

6Na chodbě stálo šest kamenných – asi hektolitrových – nádob, kterých se používalo k obřadnímu umývání. 7Ježíš poručil sloužícím, aby je naplnili vodou. 8Když to udělali, vyzval je: „Dejte z toho ochutnat správci hostiny.“ 9Nic netušící správce ochutnal vodu, kterou Ježíš proměnil ve víno, zavolal ženicha 10a řekl mu: „To víno je vynikající. Obvykle se začíná lepším a končí horším. Ale tobě vydrželo dobré víno až do konce.“

11Zázrakem v Káni Ježíš poprvé projevil svou božskou moc. A jeho učedníci v něho uvěřili.

12Potom Ježíš se svou matkou, bratry a učedníky strávil několik dní v Kafarnaum.

Ježíš obnovuje pořádek v chrámu

13Blížily se židovské velikonoční svátky, a tak se Ježíš vydal na cestu do Jeruzaléma. 14Na nádvoří Jeruzalémského chrámu našel směnárníky peněz, prodavače obětních býčků, ovcí a holubů. 15Upletl si z provázků důtky a z chrámového nádvoří prodavače i s dobytkem vyhnal. Směnárníkům zpřevracel stoly a rozházel peníze. 16„Pryč s tím odtud. Nedělejte z domu mého Otce tržiště!“ volal za nimi.

17V té chvíli si učedníci vzpomněli na starozákonní proroctví: „Stravuje mne horlivost pro Boží dům.“

18Židé se ho hněvivě ptali: „Jak si můžeš dovolit takto jednat? Máš-li pověření od Boha, dokaž je nějakým zázrakem!“

19„Dobře,“ odpověděl Ježíš, „zbořte tento chrám, a já ho ve třech dnech znovu postavím.“

20„Co je to za nesmysl?“ posmívali se mu Židé. „Vždyť chrám stavěli plných čtyřicet šest let, a ty bys ho chtěl vystavět ve třech dnech?“

21Židé Ježíšova slova nepochopili. Nemluvil totiž o chrámu, ale o svém těle. 22I učedníci tomu porozuměli až po jeho zmrtvýchvstání.

23Během Velikonoc vykonal Ježíš v Jeruzalémě řadu zázraků, a tak v něj mnozí uvěřili. 24-25Věděl o každém všechno, nepotřeboval se na nikoho vyptávat. Sám však zůstával pro mnohé hádankou.

Hausa Contemporary Bible

Yohanna 2:1-25

Yesu ya mai da ruwa ya zama ruwan inabi

1A rana ta uku sai aka yi bikin aure a Kana ta Galili. Mahaifiyar Yesu kuwa tana can, 2aka gayyaci Yesu da almajiransa su ma a auren. 3Da ruwan inabi ya ƙare, sai mahaifiyar Yesu ta ce masa, “Ba su da sauran ruwan inabi.”

4Yesu ya ce, “Mace, me ya sa kike haɗa ni a wannan? Lokacina bai yi ba tukuna.”

5Sai mahaifiyarsa ta ce wa bayin, “Ku yi duk abin da ya faɗa.”

6Nan kusa kuwa akwai tulunan ruwa shida na dutse a ajiye, irin da Yahudawa suke amfani da su don tsarkakewa bisa ga al’ada, kowace kan ci gallon kusan ashirin zuwa talatin.

7Sai Yesu ya ce wa bayin, “Ku ciccika tulunan da ruwa.” Suka kuwa ciccika su fal.

8Sa’an nan ya ce musu, “Yanzu ku ɗiba ku kai wa uban bikin.”

Suka yi haka. 9Uban bikin kuwa ya ɗanɗana ruwan da aka juya ya zama ruwan inabi. Bai san daga ina ya fito ba, ko da yake bayin da suka ɗiba ruwan sun sani. Sai ya kira angon waje ɗaya 10ya ce, “Kowa yakan kawo ruwan inabi mafi kyau da fari, sa’an nan marar kyan bayan baƙin sun sha da yawa; amma ka ajiye ruwan inabi mafi kyau sai yanzu.”

11Wannan shi ne na fari cikin abubuwan banmamakin da Yesu ya yi a Kana ta Galili. Ta haka ya bayyana ɗaukakarsa, almajiransa kuwa suka ba da gaskiya gare shi.

Yesu ya tsabtacce haikali

12Bayan wannan sai ya tafi Kafarnahum tare da mahaifiyarsa da ’yan’uwansa da kuma almajiransa. A can suka zauna ’yan kwanaki.

(Mattiyu 21.12,13; Markus 11.15-17; Luka 19.45,46)

13Da lokacin Bikin Ƙetarewa na Yahudawa ya yi kusa, sai Yesu ya haura zuwa Urushalima. 14A filin haikali ya sami mutane suna sayar da shanu, tumaki da tattabaru, waɗansu kuma zaune a tebur suna canjin kuɗi. 15Saboda haka ya tuƙa bulala ta igiyoyi, ya kori duka daga filin haikali, har da tumaki da shanu; ya watsar da kuɗin masu canjin, ya birkice teburansu. 16Ga masu sayar da tattabaru kuwa ya ce, “Ku kwashe waɗannan daga nan! Don me za ku mai da gidan Ubana kasuwa!” 17Sai almajiransa suka tuna cewa a rubuce yake, “Himma saboda gidanka zai cinye ni.”2.17 Zab 69.9

18Sai Yahudawa suka tambaye shi, “Wace abar banmamaki za ka nuna mana ka tabbatar mana ikonka na yin duk waɗannan?”

19Yesu ya amsa musu ya ce, “Ku rushe wannan haikali, zan kuwa sāke tā da shi cikin kwana uku.”

20Yahudawa suka ce, “Sai fa da aka shekara arba’in da shida ana ginin haikalin nan, kai kuwa a cikin kwana uku za ka tā da shi?” 21Amma haikalin da ya yi magana jikinsa ne. 22Bayan da ya tashi daga matattu, sai almajiransa suka tuna da abin da ya faɗa. Sa’an nan suka gaskata Nassi da kuma kalmomin da Yesu ya yi.

23To, yayinda yake a Urushalima a Bikin Ƙetarewa, mutane da yawa suka ga abubuwan banmamakin da yake aikata suka kuma gaskata da sunansa. 24Sai dai Yesu bai amince da su ba, don ya san dukan mutane. 25Ba ya bukatar shaidar mutum game da mutum, don yă san abin da yake cikin zuciyar mutum.