Efezským 1 – SNC & HCB

Slovo na cestu

Efezským 1:1-23

Jednota v Kristu

1-3Píšu vám jako Bohem ustanovený apoštol Ježíše Krista. Přeji vám Boží milost a pokoj a chválím Boha za všechno požehnání, kterým nás obdařil z toho důvodu, že náležíme Kristu.

4Už dávno před stvořením světa rozhodl se Bůh získat si nás prostřednictvím Kristovým, aby z nás učinil své děti a přiznal nám svou dokonalost.

Jen ve spojení s Kristem patříme Bohu

5-7Dík Bohu za jeho nekonečnou laskavost, kterou nám prokázal v osobě Ježíšově! Jeho milost k nám je tak nesmírná, že nám pro jeho oběť odpustil všechno zlé a zachránil nás od jisté smrti. 8-9Ve své moudrosti a prozíravosti nám odhalil svůj velkorysý záměr, který po staletí zůstával lidem ukryt, že totiž ve stanovenou dobu pošle svého Syna, aby nás ze všech stran, živé i mrtvé shromáždil navždy k sobě. 10A tak nás, přesně podle svého rozhodnutí, učinil svým majetkem, abychom ho chválili a oslavovali, kdo jsme svou naději upnuli ke Kristu. 11-12Vždyť Kristovou zásluhou jste do tohoto záměru byli zahrnuti i vy, když jste uslyšeli jeho poselství a uvěřili. 13Na důkaz toho vás Bůh poznamenal svou pečetí, totiž Duchem svatým, který byl dávno zaslíben. Jeho přítomnost v nás je zárukou, že Bůh nám skutečně dá všechno, co slíbil. 14Je to i jakási pečeť, že jsme jeho vlastnictvím a že nás vezme k sobě. Což je možné nechválit a neoslavovat ho za to?

Pavlova prosba za věřící v Efezu

15Proto také od chvíle, kdy jsem uslyšel o vaší důvěře ke Kristu a o vaší lásce ke všem jeho vyznavačům, 16nepřestal jsem nikdy za vás Bohu děkovat ve svých modlitbách. 17Prosím ho, aby vám dal plné a jasné pochopení Kristova významu a dosahu jeho díla pro nás. 18Modlím se, aby ve vašem srdci zazářil odlesk slavné budoucnosti, k níž jsme pozváni, abyste si uvědomili, jak fantastického bohatství se stáváte plnoprávnými spolupodílníky. 19-21Vždyť vše, co patří Bohu, je i vaše! A prosím i o to, abyste se přesvědčili, jak neuvěřitelně velká je moc, která ve vás působí. Je to táž moc, která vzkřísila Krista z mrtvých a vyzdvihla ho vysoko nad všechny krále a vlády, velitele i diktátory, až na čestné místo po pravici Boží. Jeho sláva nemá obdoby v minulosti ani budoucnosti. 22Všechno je mu podřízeno. On je hlavou církve, 23církev je jeho tělem, naplněná jím samým, původcem a dárcem všeho.

Hausa Contemporary Bible

Afisawa 1:1-23

1Bulus, wanda Allah ya zaɓa don yă zama manzon Kiristi Yesu,

Zuwa ga tsarkaka da suke a Afisa,1.1 Waɗansu rubuce-rubucen hannu na dā ba su da a Afisa. da kuma suke amintattu1.1 Ko kuwa masu bi waɗanda cikin Kiristi Yesu.

2Alheri da salama daga Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.

Albarkun ruhaniya a cikin Kiristi

3Yabo ya tabbata ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, wanda ya kawo mana kowace albarka ta ruhaniya daga sama. 4Gama ya zaɓe mu a cikin Kiristi tun dā can, kafin ma a halicci duniya don mu zama masu tsarki da kuma marasa aibi a gabansa. 5A cikin ƙauna, ya1.4,5 Ko kuwa gani cikin ƙauna. 5 Ya ƙaddara mu zama ’ya’yansa na riƙo ta wurin Kiristi Yesu, bisa ga nufinsa na alheri. 6Ya yi haka don mu yabi Allah saboda alherin da ya yi mana saboda mu na ƙaunataccen Ɗansa ne. 7A cikinsa muka sami fansa ta wurin jininsa, wato, yafewar zunubanmu. Kiristi ya yi wannan saboda yawan alherin Allah 8wanda ya ba mu babu iyaka tare da dukan hikima da fahimta. 9Allah ya yi abin da ya nufa, ya kuma sanar mana shirin asirin da ya riga ya shirya yă cika ta wurin Kiristi. 10Nufinsa ke nan, idan lokaci ya cika, yă harhaɗa dukan abubuwa a ƙarƙashin ikon Kiristi, wato, dukan abubuwan da suke sama da abubuwan da suke ƙasa.

11A cikinsa ne kuma aka zaɓe mu mu sami gādo daga Allah,1.11 Ko kuwa mun zama abin gādon Allah an kuwa ƙaddara mu ga haka bisa ga nufin wannan da yake zartar da dukan abubuwa yadda ya yi nufi yă yi. 12Manufar Allah ita ce cewa mu da muka fara sa bege a cikin Kiristi, mu yi zaman yabon ɗaukakar Allah. 13An kuma haɗa ku a cikin Kiristi lokacin da kuka ji saƙon nan na gaskiya, wanda yake labari mai daɗi na cetonku. Da kuka ba da gaskiya, sai aka yi muku alamar shaida a cikinsa da Ruhu Mai Tsarki. 14Ruhu Mai Tsarkin nan shi ne tabbacin da Allah ya yi na cewa zai ba mu kome da ya yi alkawari, har ya sa muka sani nan gaba Allah zai ceci waɗanda suke nasa. Wannan kuwa domin yabon ɗaukakarsa ne.

Godiya da addu’a

15Saboda haka, tun lokacin da na ji labarin bangaskiyarku cikin Ubangiji Yesu da kuma ƙaunar da kuke yi wa dukan mutanen Allah, 16ban fasa yin godiya saboda ku ba, ina tuna da ku cikin addu’o’ina. 17Ina ta roƙo cewa Allah na Ubangijinmu Yesu Kiristi, Uba Maɗaukaki, yă ba ku Ruhun hikima da na ganewa, domin ku san shi da kyau. 18Ina kuma addu’a cewa zuciyarku tă waye don ku gane ko mene ne sa zuciyan nan da ya kira ku a kansa, ku kuma san darajar dukiyan nan wadda take ta mutanen Allah, wato, albarkunsa. 19Ina addu’a ku san girman ikon Allah wanda ya wuce misali, wanda yake namu. Ikon da yake aiki a cikinmu, ɗaya ne da ikon nan 20da ya tā da Kiristi daga matattu, ya kuma sa ya zauna a hannun damansa a cikin mulkin samaniya. 21Yanzu yana mulki a kan dukan masu sarauta, da masu iko, da masu ƙarfi, da kuma masu mulki. Yana mulkin kome a wannan duniya, zai kuma yi mulkin duniya mai zuwa. 22Allah ya sa kome a ƙarƙashin ikonsa, ya kuma ba shi iko a kan kome don amfanin ikkilisiya. 23Kuma ikkilisiya ce jikinsa; ta kuma cika da Kiristi, wanda ya cika kome ta kowace hanya.