Откровение 17 – NRT & HCB

New Russian Translation

Откровение 17:1-18

Суд над Вавилоном

1Один из семи ангелов, у которых было семь чаш, подошел ко мне и сказал:

– Подойди, я покажу тебе, как будет наказана великая блудница, сидящая на многих водах17:1 См. Иер. 51:13.. 2С ней развратничали цари земли, и жители земли упивались вином ее разврата.

3И он перенес меня в духе в пустыню, и я увидел женщину, сидящую на алом звере, который был исписан кощунственными именами; у него было семь голов и десять рогов. 4Женщина была одета во все пурпурное и алое, была украшена золотом, драгоценными камнями и жемчугом. В руке у нее была золотая чаша, наполненная мерзостью и нечистотами ее разврата. 5На лбу у нее написано имя, имеющее тайное значение:

Великий Вавилон

мать блудниц

и мерзостей земли.

6И я увидел, что женщина была пьяна от крови святых, от крови свидетелей Иисуса. Я был поражен, когда ее увидел.

7Ангел сказал мне:

– Чему ты удивляешься? Я тебе скажу, в чем заключается тайна женщины и зверя с семью головами и десятью рогами, на котором она сидит. 8Зверь, которого ты видел, был и нет его. Он выйдет из бездны и отправится в погибель. Жители земли, имена которых от начала мира не были записаны в книге жизни, удивятся, глядя на зверя, потому что он был и нет его, и еще придет.

9Это требует понимания и мудрости. Семь голов – это семь гор17:9 Горы часто символизировали царства этого мира., на которых сидит женщина, 10и семь царей, пять из которых уже пали, один есть, а другой еще не пришел, а когда придет – то ненадолго. 11Зверь, который был и которого нет, – это восьмой царь, и он из числа семи, и идет к погибели.

12Десять рогов, которые ты видел, – это десять царей, еще не получивших своего царства, но вместе со зверем они на один час получат царскую власть17:12 См. Дан. 7:23-24.. 13У них одна общая цель, и они отдадут свою силу и власть зверю. 14Они будут сражаться с Ягненком, но Ягненок одержит над ними победу, потому что Он Господь господствующих17:14 См. Втор. 10:17; Пс. 135:3. и Царь царей и с Ним Его избранные, призванные и верные.

15Потом ангел сказал мне:

– Воды, которые ты видел там, где сидит блудница, – это народы, скопления людей, племена и языки. 16Зверь и десять рогов, которые ты видел, возненавидят блудницу. Они разорят ее, оставят нагой, будут поедать ее тело и жечь ее в огне. 17Потому что Бог внушил этим десяти рогам желание исполнить Его волю и единодушно отдать зверю их царскую власть до тех пор, пока не исполнятся Божьи слова. 18Женщина, которую ты видел, – это великий город, царствующий над всеми царями земли.

Hausa Contemporary Bible

Ruʼuya ta Yohanna 17:1-18

Babilon, karuwa a kan dabbar

1Ɗaya daga cikin mala’iku bakwai masu ɗauke da kwanoni bakwai nan, ya zo ya ce mini, “Zo, zan nuna maka hukuncin babbar karuwan nan da take zaune a bisan ruwaye masu yawa. 2Da ita ce sarakunan duniya suka yi zina mazaunan duniya kuma suka bugu da ruwan inabin zinace zinacenta.”

3Sa’an nan mala’ikan ya ɗauke ni cikin Ruhu zuwa hamada. A can na ga mace zaune a kan wata jan dabbar da aka rufe da sunayen saɓo tana kuma da kawuna bakwai da ƙahoni goma. 4Macen tana saye da tufafi masu ruwan ja da shunayya, tana ƙyalli da zinariya, duwatsu masu daraja da kuma lu’ulu’ai. Tana riƙe da kwaf na zinariya a hannunta, cike da abubuwa masu banƙyama da kuma ƙazantar zinace zinacenta. 5Sunan da aka rubuta a goshinta asiri ne,

Babilon mai girma

mahaifiyar karuwai

da kuma na abubuwa masu banƙyama na duniya.

6Na ga cewa macen ta bugu da jinin tsarkaka, jinin waɗanda suka shaida Yesu.

Da na gan ta, sai na yi mamaki ƙwarai. 7Sa’an nan mala’ikan ya ce mini, “Don me kake mamaki? Zan bayyana maka asirin macen nan da dabbar da take hawa, wadda take da kawuna bakwai da ƙahoni goma. 8Dabbar da ka gani, a dā ta taɓa kasancewa, a yanzu, ba ta, za tă kuma fito daga Abis zuwa ga hallakarta. Mazaunan duniya waɗanda ba a rubuta sunayensu a littafin rai tun kafin halittar duniya ba za su yi mamaki sa’ad da suka ga dabbar, domin a dā ta taɓa kasancewa, yanzu kuwa ba ta, duk da haka za tă dawo.

9“Wannan yana bukata hankali da kuma hikima. Kawuna bakwai nan tuddai bakwai ne da macen take zama a kai. 10Sarakuna bakwai ne kuma. Biyar sun fāɗi, ɗaya yana nan, ɗayan kuma bai zo ba tukuna; amma sa’ad da ya zo, zai kasance na ɗan lokaci. 11Dabbar da a dā ta taɓa kasancewa, amma yanzu ba ta, ita ce sarki na takwas. Ita ɗaya ce cikin bakwai ɗin, kuma tana tafiya zuwa ga hallakarta.

12“Ƙahonin nan goma da ka gani sarakuna goma ne da ba su riga sun karɓi mulki ba, amma waɗanda na sa’a guda za su karɓi iko a matsayin sarakuna tare da dabbar. 13Suna da manufa guda za su kuma ba wa dabbar ikonsu da kuma sarautarsu. 14Za su yi yaƙi da Ɗan Ragon, sai dai Ɗan Ragon zai ci nasara a bisansu domin shi ne Ubangijin iyayengiji, Sarkin sarakuna, tare da shi kuwa kirayayunsa, zaɓaɓɓunsa da kuma amintattu masu binsa za su kasance.”

15Sa’an nan mala’ikan ya ce mini, “Ruwayen da ka gani, inda karuwan take zama, jama’a ce, taro masu yawa, al’ummai da kuma harsuna. 16Dabbar da kuma ƙahoni goma da ka gani za su ƙi jinin karuwar. Za su kai ta ga hallaka su kuma bar ta tsirara; za su ci namanta su kuma ƙone ta da wuta. 17Gama Allah ya sa a zukatansu su cika nufinsa ta wurin yarda su ba wa dabbar ikonsu tă yi mulki, sai lokacin da kalmomin Allah sun cika. 18Macen da ka gani ita ce babban birnin da yake mulki a bisan sarakunan duniya.”