אגרת פולוס השנייה אל-טימותיוס 1 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

אגרת פולוס השנייה אל-טימותיוס 1:1-18

1מאת פולוס שליח המשיח, אשר נבחר על־ידי אלוהים לבשר לבני־האדם את דבר חיי־הנצח, שהבטיח להם באמצעות האמונה בישוע המשיח.

2אל טימותיוס, בני היקר.

מי ייתן שהאלוהים אבינו וישוע המשיח אדוננו יברך אותך בחסד, ברחמים, בשלום ובשלווה.

3אני מודה לאלוהים בעדך, טימותיוס. יומם ולילה אני מתפלל בעדך ומבקש מאלוהים לברך אותך. זהו אלוהי אבותיי, ומטרתי האחת בחיים היא לעשות את הטוב בעיניו.

4אני כל־כך מתגעגע אליך! אני עדיין זוכר את הדמעות שזלגו מעיניך כשנפרדנו. מה אשמח לשוב ולראותך!

5אני יודע שאמונתך באדוננו כנה ורצינית, כאמונתן של אמך אבניקי ושל סבתך לואיס, ואני בטוח שהיא חזקה כתמיד.

6משום כך אני מזכיר לך לעורר את מתנת האלוהים שנמצאת בקרבך, ואשר ניתנה לך כשסמכתי את ידי עליך. 7שכן האלוהים לא נתן לנו רוח של פחד, אלא של גבורה, אהבה ומשמעת־עצמית. 8אם אכן תעורר את המתנה הרוחנית הזאת, לא תתבייש לספר לאחרים על אודות אדוננו, ולמרות היותי כאן בכלא למען ישוע המשיח, לא תתבייש שמא ידעו שאני ידידך, אלא תהיה מוכן לסבול יחד איתי למען האדון, שכן הוא יעניק לך כוח וסבלנות לסבול למענו.

9אלוהים הושיע אותנו ובחר בנו לעבודתו הקדושה לא משום שהיינו ראויים לכך, אלא משום שזו הייתה תוכניתו עוד לפני בריאת העולם; הוא רצה להראות לנו את טוב לבו ואהבתו באמצעות ישוע המשיח. 10אלוהים גילה לנו דברים אלה על־ידי בואו של ישוע המשיח מושיענו, אשר ניצח את המוות והראה לנו את הדרך לחיי נצח על־ידי אמונה בו. 11אלוהים בחר בי להיות שליחו כדי שאבשר לגויים את הבשורה הזאת, וכדי שאלמד אותם את דבר ה׳.

12מסיבה זאת אני סובל כאן בכלא, אך איני מתבייש בכך, כי אני יודע במי אני מאמין, ואני בטוח שהוא מסוגל לשמור היטב על אשר הפקדתי בידו עד יום שובו.

13נהג לפי דברי האמת שלימדתי אותך, ובמיוחד במה שנוגע לאמונה ולאהבה שהעניק לך המשיח. 14בעזרת רוח הקודש ששוכן בקרבך שמור היטב על האוצר שהופקד בידך.

15אתה יודע שכל המאמינים אשר באו לכאן מאסיה נטשו אותי; אפילו פוגלוס והרמוגניס הלכו להם. 16רק אוניסיפורוס ביקר אותי פעמים רבות; הוא מעולם לא התבייש בעובדת היותי בכלא. ביקוריו ממש השיבו את רוחי, ולכן יברך האלוהים אותו ואת משפחתו.

17למעשה, בהגיעו לרומא הוא חיפש אותי בכל מקום, עד שלבסוף מצאני. 18אתה יודע היטב כמה עזר לי אוניסיפורוס באפסוס. יברך אותו האלוהים בברכה מיוחדת ביום שובו של המשיח.

Hausa Contemporary Bible

2 Timoti 1:1-18

1Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, bisa ga alkawarin rai wanda yake cikin Kiristi Yesu,

2Zuwa ga Timoti, ƙaunataccen ɗana.

Alheri, jinƙai da salama daga Allah Uba da kuma Kiristi Yesu Ubangijinmu, su kasance tare da kai.

Godiya

3Na gode wa Allah wanda nake bauta wa, kamar yadda kakanni-kakannina suka yi da lamiri mai tsabta, yadda kullum dare da rana ina tuna da ku a cikin addu’o’ina. 4Sa’ad da na tuna da hawayenka, nakan yi marmarin ganinka, don in cika da farin ciki. 5An tunashe ni da sahihiyar bangaskiyarka, wadda a farko ta kasance a cikin kakarka Loyis da kuma mahaifiyarka Yunis yanzu kuwa na tabbata tana cikinka.

Ƙarfafawa don zaman aminci

6Saboda haka, ina so in faɗakar da kai, ka lura baiwan nan ta Allah, wadda take tare da kai ta wurin ɗibiya maka hannuwana. 7Gama Allah bai ba mu ruhun tsoro ba, sai dai ruhun iko, na ƙauna da kuma na kamunkai. 8Saboda haka kada ka ji kunyar ba da shaida game da Ubangijinmu, ko kuwa ka ji kunyata, ni da nake ɗan sarƙa saboda shi. Sai dai ka haɗa kai tare da ni cikin shan wahala saboda bishara ta wurin ikon Allah, 9wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, 10amma yanzu an bayyana ta ta wurin bayyanuwar Mai Cetonmu, Kiristi Yesu, wanda ya hallaka mutuwa ya kuma kawo rai da rashin mutuwa a sarari ta wurin bishara. 11A wannan bishara ce, aka naɗa ni mai shela da manzo da kuma malami. 12Shi ya sa nake shan wahalar da nake sha. Duk da haka ba na jin kunya, domin na san wanda na gaskata da shi, na kuma tabbata cewa yana iya kiyaye abin da na danƙa masa1.12 Ko kuwa abin da aka danƙa mini amana don wancan rana.

13Abin da ka ji daga gare ni, ka kiyaye shi kamar tsarin sahihiyar koyarwa, cikin bangaskiya da ƙauna cikin Kiristi Yesu. 14Ka kiyaye kyakkyawar ajiyan nan da aka danƙa maka amana, ka lura da ita da taimakon Ruhu Mai Tsarki wanda yake raye a cikinmu.

15Ka san cewa kowa a lardin Asiya ya juya mini baya, har da Figelus da Hermogenes.

16Bari Ubangiji yă yi wa iyalin Onesiforus jinƙai, domin sau da dama yakan wartsakar da ni, bai kuma ji kunyar sarƙoƙina ba. 17A maimakon haka ma, sa’ad da yake a Roma, ya neme ni ido a rufe sai da ya same ni. 18Bari Ubangiji yă sa yă sami jinƙai daga Ubangiji a wancan ranar! Ka sani sarai yadda ya taimake ni a hanyoyi dabam-dabam a Afisa.