Johannes 9 – NUB & HCB

Swedish Contemporary Bible

Johannes 9:1-41

Jesus botar en man som föddes blind

1När Jesus gick vidare fick han se en man som hade varit blind sedan födseln.

2Då frågade hans lärjungar: ”Rabbi, för vems synd föddes den här mannen blind, hans egen eller hans föräldrars?”

3Jesus svarade dem: ”Det var varken för att han själv eller hans föräldrar syndade. Men Guds gärningar skulle uppenbaras på honom. 4Vi måste, så länge det är dag, göra hans gärningar som har sänt mig. Snart blir det natt, och då kan ingen arbeta. 5Så länge jag är i världen, är jag världens ljus.”

6Sedan spottade han på marken och gjorde en deg av lera som han strök på mannens ögon, 7och han sa till honom: ”Gå och tvätta dig i Siloadammen” (Siloa betyder utsänd). Mannen gick då iväg till dammen och tvättade sig, och när han kom tillbaka kunde han se.

8Hans grannar och andra som hade sett honom som tiggare, frågade varandra: ”Är det inte han som satt och tiggde förut?”

9”Jo, det är det”, sa en del, medan andra sa: ”Nej, han är bara lik honom.”

Men själv sa han: ”Visst är det jag.”

10Då frågade de honom: ”Hur kan det komma sig att du ser?”

11Mannen svarade: ”Han som heter Jesus gjorde en deg och strök den på mina ögon, och sedan sa han åt mig att gå till Siloadammen och tvätta mig. Och när jag hade gjort det så kunde jag se.”

12De frågade honom: ”Var finns han nu?”

Men mannen svarade: ”Det vet jag inte.”

Fariseerna förhör mannen som föddes blind

13Då tog de med sig mannen som hade varit blind till fariseerna. 14Det var på en sabbat som Jesus hade gjort degen och gett mannen hans syn. 15När fariseerna frågade hur det kom sig att han kunde se, berättade han än en gång: ”Han strök en deg på mina ögon, och när jag hade tvättat mig, kunde jag se.”

16En del av fariseerna sa då: ”Den mannen kan inte vara sänd av Gud eftersom han inte håller sabbaten.” Men andra sa: ”En syndare kan väl inte göra sådana tecken?” Så var deras meningar delade.

17Och igen frågade de mannen som hade varit blind: ”Vad säger du själv om honom? Det var ju du som fick din syn.” Mannen svarade då: ”Han är en profet.”

18Men judarna tvivlade på att den botade mannen överhuvudtaget hade varit blind, så de kallade på hans föräldrar 19och frågade dem: ”Är det här er son? Föddes han blind som ni säger? Och hur kan det då komma sig att han ser nu?”

20Föräldrarna svarade: ”Vi vet att det är vår son och att han föddes blind. 21Men hur han kan se nu det vet vi inte, och inte heller vem som har botat honom. Fråga honom själv. Han är gammal nog att svara själv.”

22Detta sa de för att de var rädda för judarna, som redan då hade bestämt att den som erkände Jesus som Messias skulle utstötas ur synagogan. 23Därför sa hans föräldrar: ”Han är gammal nog, fråga honom själv.”

24För andra gången kallade de därför till sig mannen som hade varit blind och sa till honom: ”Ge Gud äran.9:24 Detta var en ed man svor inför domstolen. Vi vet att den där mannen är en syndare.”

25Men mannen svarade: ”Om han är en syndare eller ej, det vet jag inte. Det enda jag vet är att förut var jag blind, men nu kan jag se.”

26Då frågade de honom än en gång: ”Vad gjorde han med dig? Hur gjorde han när du fick din syn?”

27Mannen svarade: ”Det har jag ju redan berättat, men ni lyssnar inte. Varför vill ni höra det igen? Vill ni också bli hans lärjungar?”

28Då hånade de honom och sa: ”Det är du som är hans lärjunge. Vi är lärjungar till Mose. 29Vi vet att Gud har talat till Mose, men varifrån den här mannen kommer, det vet vi inte.”

30”Det var underligt”, svarade mannen. ”Han gav mig min syn, och ändå vet ni inte varifrån han kommer. 31Men att Gud inte lyssnar till syndare, det vet vi. Han lyssnar till den som fruktar honom och gör hans vilja. 32Aldrig någonsin har man hört talas om någon som har botat en som föddes blind. 33Om den här mannen inte var sänd av Gud, så skulle han inte kunna göra något sådant.”

34”Du är helt och hållet född i synd!”, sa de till honom. ”Försöker du undervisa oss?” Och så drev de bort honom.

Jesus talar om andlig blindhet

35Jesus fick snart höra att de hade drivit bort honom, och när han fann honom igen frågade han: ”Tror du på Människosonen?”

36Mannen svarade: ”Herre, säg mig vem han är, så att jag kan tro på honom.”

37Jesus sa: ”Du har sett honom. Det är han som talar med dig.”

38Då föll mannen ner framför Jesus och sa: ”Jag tror, Herre.”

39Sedan sa Jesus: ”Till en dom har jag kommit hit till världen, för att de som inte ser ska börja se, och de som ser ska bli blinda.”

40Några fariseer som var där med honom hörde det och frågade: ”Menar du att vi skulle vara blinda?”

41Då svarade Jesus: ”Om ni var blinda skulle ni vara utan synd. Men nu menar ni att ni kan se, och därför finns er synd kvar.

Hausa Contemporary Bible

Yohanna 9:1-41

Yesu ya warkar da mutumin da aka haifa makaho

1Da Yesu yana tafiya, sai ya ga wani mutum wanda aka haifa makaho. 2Sai almajiransa suka tambaye shi suka ce, “Rabbi, wane ne ya yi zunubi, mutumin ne, ko iyayensa, da ya sa aka haife shi makaho?”

3Sai Yesu ya ce, “Ba don mutumin ko iyayensa sun yi zunubi ne ba, sai dai don a bayyana aikin Allah ne a rayuwarsa. 4Muddin da sauran rana, dole mu yi aikin wanda ya aiko ni. Dare yana zuwa, sa’ad da ba wanda zai iya yin aiki. 5Yayinda ina a cikin duniya, ni ne hasken duniya.”

6Bayan ya faɗi haka, sai ya tofa miyau a ƙasa, ya kwaɓa laka da miyau ɗin, ya kuma shafa a idanun mutumin. 7Ya ce masa, “Je ka, ka wanke a Tafkin Silowam” (kalman nan tana nufin “Aikakke”). Saboda haka mutumin ya tafi ya wanke, ya kuma dawo gida yana gani.

8Maƙwabta da waɗanda suka saba ganinsa dā yana bara, suka ce, “Kai, ba wannan mutum ne ya saba zama yana bara ba?” 9Waɗansu suka ce shi mana.

Waɗansu kuwa suka ce, “A’a, ya dai yi kama da shi.”

Amma shi ɗin ya ce, “Ƙwarai kuwa ni ne.”

10Sai suka ce, “To, yaya aka yi idanunka suka buɗe?”

11Ya amsa ya ce, “Mutumin da ake kira Yesu ne ya kwaɓa laka ya shafa mini a idanu. Ya ce mini in je Silowam in wanke. Na kuwa tafi, na wanke, sai na sami ganin gari.”

12Suka tambaye shi suka ce, “Ina mutumin yake?”

Ya ce, “Ban sani ba.”

Farisiyawa sun bincike warkarwar

13Sai suka kawo mutumin da dā yake makaho wurin Farisiyawa. 14To, a ranar da Yesu ya kwaɓa laka ya buɗe idanun mutumin ranar Asabbaci ce. 15Saboda haka Farisiyawa suka tambaye shi yadda ya sami ganin gari. Mutumin ya amsa, “Ya shafa laka a idanuna, sai na wanke, ina kuwa gani.”

16Sai waɗansu daga cikin Farisiyawa suka ce, “Mutumin nan ba daga Allah yake ba, don ba ya kiyaye ranar Asabbaci.”

Amma waɗansu suka yi tambaya suka ce, “Yaya mutum mai zunubi zai yi irin abubuwan banmamaki haka?” Sai ra’ayinsu ya sha bamban.

17A ƙarshe suka sāke koma ga makahon suka ce, “Kai fa, me ka gani game da shi? Idanunka ne fa ya buɗe.”

Sai mutumin ya ce, “Tab, ai, shi annabi ne.”

18Yahudawa dai ba su yarda cewa dā shi makaho ne ya kuma sami ganin gari ba, sai da suka kira iyayen mutumin. 19Suka tambaye su, “Wannan ɗanku ne? Shi ne wanda kuka ce an haife shi makaho? To, ta yaya yake gani yanzu?”

20Iyayen suka amsa suka ce, “Mun dai san shi ɗanmu ne, mun kuma san cewa an haife shi makaho. 21Sai dai yadda yake gani yanzu, ko kuma wa ya buɗe idanunsa, ba mu sani ba. Ku tambaye shi. Ai, shi ba yaro ba ne, zai faɗa da bakinsa.” 22Iyayensa sun faɗa haka ne saboda suna tsoron Yahudawa, gama Yahudawa sun riga sun yanke shawara cewa duk wanda ya yarda cewa Yesu shi ne Kiristi, za a kore shi daga majami’a. 23Shi ya sa iyayensa suka ce, “Ai, shi ba yaro ba ne, ku tambaye shi.”

24Sai suka sāke kiran mutumin nan da yake makaho a dā, suka ce masa, “Ka ɗaukaka Allah, mu kam, mun san mutumin nan mai zunubi ne.”

25Sai ya amsa ya ce, “Ko shi mai zunubi ne ko babu, ni dai ban sani ba. Abu ɗaya fa na sani, dā ni makaho ne, amma yanzu ina gani!”

26Sai suka tambaye suka ce, “Shin, me ya yi maka? Ta yaya ya buɗe idanunka?”

27Ya amsa ya ce, “Na riga na gaya muku ba ku kuwa saurara ba. Don me kuke so ku sāke ji? Ko ku ma kuna so ku zama almajiransa ne?”

28Sai suka hau shi da zagi suna cewa, “Kai ne dai almajirin mutumin! Mu almajiran Musa ne! 29Mun dai san cewa Allah ya yi magana da Musa, amma wannan mutum ba mu san inda ya fito ba.”

30Sai mutumin ya ce, “Cabɗi, yau ga abin mamaki! Ba ku san inda ya fito ba, ga shi kuwa ya buɗe idanuna. 31Mun san cewa Allah ba ya sauraron masu zunubi. Yakan saurari mai tsoronsa mai aikata nufinsa. 32Ba wanda ya taɓa ji cewa an buɗe idanun wanda aka haifa makaho. 33Da mutumin nan ba daga Allah ba ne, da ba abin da zai iya yi.”

34Sai suka amsa suka ce, “Kai da aka haifa cike da zunubi; za ka yi karambanin koyarwar da mu!” Sai suka kore shi.

Makanta ta ruhaniya

35Yesu ya ji labari cewa sun kore shi, da ya same shi kuwa, sai ya ce, “Ka gaskata da Ɗan Mutum?”

36Sai mutumin ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, wane ne shi? Gaya mini, don in gaskata da shi.”

37Yesu ya ce, “Yanzu ka gan shi; tabbatacce ma, shi ne yake magana da kai.”

38Sai mutumin ya ce, “Ubangiji, na gaskata,” ya kuma yi masa sujada.

39Yesu ya ce, “Saboda shari’a ce na zo duniya nan, saboda makafi su sami ganin gari, waɗanda suke gani kuma su makance.”

40Da Farisiyawan da suke tare da shi suka ji ya faɗi haka sai suka yi tambaya suka ce, “Mene? Mu ma makafi ne?”

41Yesu ya ce, “Ai, da ku makafi ne ma, da ba ku da zunubi, amma da yake kun ce, kuna gani, zunubanku suna nan daram.