Asalin Yesu Kiristi
(Luka 3.23-38)
1Tarihin da aka rubuta game da asalin Yesu Kiristi ɗan Dawuda, ɗan Ibrahim.
2Ibrahim ya haifi Ishaku,
Ishaku ya haifi Yaƙub,
Yaƙub ya haifi Yahuda da ’yan’uwansa,
3Yahuda ya haifi Ferez da Zera, waɗanda Tamar ce mahaifiyarsu;
Ferez ya haifi Hezron,
Hezron ya haifi Ram,
4Ram ya haifi Amminadab,
Amminadab ya haifi Nashon,
Nashon ya haifi Salmon,
5Salmon ya haifi Bowaz, wanda Rahab ce mahaifiyarsa,
Bowaz ya haifi Obed, wanda Rut ce mahaifiyarsa,
Obed ya haifi Yesse,
6Yesse kuwa ya haifi Sarki Dawuda.
Dawuda ya haifi Solomon, wanda matar Uriya ce mahaifiyarsa.
7Solomon ya haifi Rehobowam,
Rehobowam ya haifi Abiya,
Abiya ya haifi Asa,
8Asa ya haifi Yehoshafat,
Yehoshafat ya haifi Yehoram,
Yehoram ya haifi Azariya,
9Azariya ya haifi Yotam,
Yotam ya haifi Ahaz,
Ahaz ya haifi Hezekiya,
10Hezekiya ya haifi Manasse,
Manasse ya haifi Amon,
Amon ya haifi Yosiya,
11Yosiya kuma ya haifi Yekoniya1.11 Wato, Jehohiyachin; haka ma a aya 12 da ’yan’uwansa a lokacin da aka kwashe su zuwa bauta a Babilon.
12Bayan an kwashe su zuwa bauta a Babilon.
Yekoniya ya haifi Sheyaltiyel,
Sheyaltiyel ya haifi Zerubbabel,
13Zerubbabel ya haifi Abiyud,
Abiyud ya haifi Eliyakim,
Eliyakim ya haifi Azor,
14Azor ya haifi Zadok,
Zadok ya haifi Akim,
Akim kuma ya haifi Eliyud,
15Eliyud ya haifi Eleyazar,
Eleyazar ya haifi Mattan,
Mattan ya haifi Yaƙub,
16Yaƙub ya haifi Yusuf, mijin Maryamu, wadda ta haifi Yesu, wanda ake kira Kiristi.
17Ta haka akwai zuriya goma sha huɗu ke nan duka-duka daga lokacin Ibrahim zuwa lokacin Dawuda, goma sha huɗu kuma daga Dawuda zuwa bauta a Babilon, goma sha huɗu kuma daga bauta a Babilon zuwa Kiristi.1.17 Ko kuwa Kiristi. Kiristi (Da Girik) Almasihu (Da Ibraniyanci) duk suna nufin “Shafaffe.”
Haihuwar Yesu Kiristi
(Luka 2.1-7)
18Ga yadda haihuwar Yesu Kiristi ta kasance. An yi alkawarin auren mahaifiyarsa Maryamu, ga Yusuf. Amma tun kafin su zama miji da mata, sai aka tarar Maryamu tana da ciki, ta wurin Ruhu Mai Tsarki. 19Yusuf mijinta, da yake shi mai adalci ne, bai so yă ba ta kunya, yă tone mata asiri a fili ba, sai ya yi tunani yă sake ta a ɓoye.
20Amma yana cikin wannan tunani, sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana masa cikin mafarki ya ce, “Yusuf ɗan Dawuda, kada ka ji tsoron ɗaukan Maryamu zuwa gidanka a matsayin matarka, gama cikin nan nata, daga wurin Ruhu Mai Tsarki ne. 21Za tă haifi ɗa, za ka kuma sa masa suna Yesu,1.21 Yesu da Girik shi ne Yoshuwa da Ibraniyanci, wanda yake nufin Ubangiji yana ceto. gama shi ne zai ceci mutanensa daga zunubansu.”
22Duk wannan ya faru ne, don a cika abin da Ubangiji ya faɗi ta bakin annabin cewa, 23“Ga shi budurwa za tă yi ciki, za tă haifi ɗa, kuma za a kira shi Immanuwel”1.23 Ish 7.14 (wanda yake nufin “Allah tare da mu”).
24Da Yusuf ya farka daga barci, sai ya bi umarnin mala’ikan Ubangiji, ya ɗauki Maryamu zuwa gida a matsayin matarsa. 25Amma bai kwana da ita ba, sai bayan da ta haifi ɗan. Ya kuwa sa masa suna Yesu.
예수 그리스도의 족보
1이것은 아브라함과 다윗의 후손 예수 그리스도의 족보이다:
2아브라함은 이삭을 낳았다. 이삭은 야곱을, 야곱은 유다와 그의 형제들을 낳았다.
3유다는 다말에게서 베레스와 세라를, 베레스는 헤스론을, 헤스론은 1:3 헬 ‘아람’람을 낳았다.
4람은 1:4 헬 ‘아미나답’암미나답을, 암미나답은 나손을, 나손은 살몬을 낳았다.
5살몬은 라합에게서 보아스를, 보아스는 룻에게서 오벳을, 오벳은 이새를,
6이새는 다윗왕을 낳았다. 다윗은 우리아의 아내에게서 솔로몬을,
7솔로몬은 르호보암을, 르호보암은 아비야를, 1:7 헬 ‘아삽’아비야는 3아사를 낳았다.
8아사는 여호사밧을, 여호사밧은 요람을, 요람은 웃시야를 낳았다.
9웃시야는 요담을, 요담은 아하스를, 아하스는 히스기야를 낳았다.
10히스기야는 므낫세를, 므낫세는 1:10 헬 ‘아모스’아몬을, 아몬은 요시야를 낳았다.
11요시야는 바빌론으로 잡혀갈 무렵 1:11 또는 ‘여호야긴’여고냐와 그의 형제들을 낳았다.
12바빌론에 잡혀간 후 여고냐는 1:12 헬 ‘살라디엘’스알디엘을, 스알디엘은 스룹바벨을 낳았다.
13스룹바벨은 아비훗을, 아비훗은 엘리아김을, 엘리아김은 아소르를 낳았다.
14아소르는 사독을, 사독은 아킴을, 아킴은 엘리웃을 낳았다.
15엘리웃은 엘르아살을, 엘르아살은 맛단을, 맛단은 야곱을,
16야곱은 마리아의 남편 요셉을 낳았다. 그리고 1:16 아람어의 ‘메시아’ 와 같은 말이며 ‘기름 부음을 받은 자’ 라는 뜻이다.그리스도라는 예수님은 마리아에게서 태어나셨다.
17그러므로 아브라함으로부터 다윗까지 모두 열네 대이며 다윗으로부터 바빌론으로 잡혀갈 때까지 열네 대이며 바빌론으로 잡혀간 때부터 그리스도까지 열네 대이다.
예수 그리스도의 탄생
18예수 그리스도의 태어나신 일은 이렇다: 예수님의 어머니 마리아는 요셉과 약혼하였으나 아직 결혼 전이었다. 그런데 성령으로 임신한 사실이 알려졌다.
19그러나 의로운 사람인 약혼자 요셉은 마리아를 부끄럽게 하고 싶지 않아서 남 몰래 파혼하려고 마음 먹었다.
20요셉이 이 일을 곰곰이 생각하고 있을 때 꿈에 주님의 천사가 나타나 이렇게 말하였다. “다윗의 후손 요셉아, 마리아를 아내로 맞아들이는 것을 주저하지 말아라. 그녀가 임신한 것은 성령으로 된 것이다.
21마리아가 아들을 낳을 것이다. 그의 이름을 ‘예수’ 라고 불러라. 그가 자기 백성을 죄에서 구원하실 것이다.”
22이 모든 일이 일어나게 된 것은 1:22 원문에는 ‘주께서’하나님이 예언자를 통해서 말씀하신 예언이 이루어지도록 하기 위해서였다.
231:23 사7:14“처녀가 임신하여 아들을 낳을 것이며 그의 이름을 ‘임마누엘’ 이라 부를 것이다.” 임마누엘은 하나님께서 우리와 함께 계신다는 뜻이다.
24요셉은 잠에서 깨어나 주님의 천사가 일러 준 대로 마리아를 아내로 맞아들였다.
25그러나 그는 마리아가 아들을 낳을 때까지 그녀와 잠자리를 같이하지 않았다. 마리아가 아들을 낳자 요셉은 이름을 ‘예수’ 라 하였다.