Luka 3 – CCL & HCB

Mawu a Mulungu mu Chichewa Chalero

Luka 3:1-38

Yohane Mʼbatizi Akonza Njira

1Mʼchaka cha 15 mu ulamuliro wa Tiberiyo Kaisara, Pontiyo Pilato ali bwanamkubwa wa Yudeya, Herode ankalamulira ku Galileya, mʼbale wake Filipo ankalamulira ku Iturea ndi ku dera la Trakoniti, ndipo Lusaniyo ankalamulira ku Abilene. 2Inalinso nthawi ya mkulu wa ansembe wa Anasi ndi Kayafa, pamene mawu a Mulungu anabwera kwa Yohane mwana wa Zakariya mʼchipululu. 3Iye anapita ku dziko lonse lozungulira mtsinje wa Yorodani, nalalikira ubatizo wa kulapa ndi kukhululukidwa kwa machimo. 4Monga analembera mʼbuku la Yesaya mneneri kuti:

“Mawu a wofuwula mʼchipululu,

konzani njira ya Ambuye,

wongolani njira zake.

5Chigwa chilichonse chidzadzazidwa

ndipo phiri lililonse ndi mtunda uliwonse zidzasalazidwa,

misewu yokhotakhota idzawongoledwa,

ndi njira zosasalala zidzasalazidwa.

6Ndipo anthu onse adzaona chipulumutso cha Mulungu.”

7Yohane anati kwa magulu a anthu amene amabwera kudzabatizidwa ndi iye, “Ana anjoka inu! Anakuchenjezani ndani kuti muthawe mkwiyo umene ukubwera? 8Onetsani zipatso zakutembenuka mtima, ndipo musamanene mwa inu nokha kuti, ‘Tili nalo kholo lathu Abrahamu,’ pakuti ndikuwuzani kuti kuchokera ku miyala iyi, Mulungu akhoza kumuwutsira Abrahamuyo ana. 9Nkhwangwa ili kale pa muzu wamitengo, ndipo mtengo uliwonse umene subala chipatso chabwino udzadulidwa ndi kuponyedwa pa moto.”

10Gulu la anthuwo linafunsa kuti, “Nanga tsono tichite chiyani?”

11Yohane anayankha kuti, “Munthu amene ali ndi malaya awiri apatseko amene alibe, ndi amene ali ndi chakudya achitenso chimodzimodzi.”

12Amisonkho nawonso anabwera kudzabatizidwa. Iwo anafunsa kuti, “Aphunzitsi, ife tichite chiyani?”

13Iye anawawuza kuti, “Musalandire moposa zimene muyenera.” 14Kenaka asilikali ena anamufunsa kuti, “Nanga ife tichite chiyani?”

Iye anayankha kuti, “Musamalande ndalama moopseza ndipo musamanamizire anthu, khutitsidwani ndi malipiro anu.”

15Anthu ankadikira ndi chiyembekezo ndipo ankasinkhasinkha mʼmitima mwawo kuti mwina Yohane nʼkukhala Khristu. 16Yohane anayankha onse kuti, “Ine ndikubatizani ndi madzi. Koma wina wondiposa ine mphamvu adzabwera amene sindili woyenera kumasula lamba wa nsapato zake. Iyeyu adzakubatizani inu ndi Mzimu Woyera ndi moto. 17Mʼdzanja lake muli chopetera kuti ayeretse powomberapo tirigu ndi kusonkhanitsa tirigu ndipo adzatentha zotsalira zonse ndi moto wosazimitsika.” 18Ndipo ndi mawu ena ambiri, Yohane anawachenjeza anthu ndi kuwalalikira Uthenga Wabwino.

19Koma pamene Yohane anadzudzula Herode wolamulirayo chifukwa chokwatira Herodia, mkazi wa mʼbale wake, ndi zoyipa zina zonse anazichita, 20Herode anawonjezanso choyipa ichi pa zonsezo: Anatsekera Yohane mʼndende.

Ubatizo wa Yesu

21Pamene anthu onse ankabatizidwa, Yesu anabatizidwanso. Ndipo akupemphera, kumwamba kunatsekuka. 22Mzimu Woyera anatsika pa Iye mumaonekedwe a nkhunda ndipo mawu anamveka kuchokera kumwamba: “Iwe ndiwe Mwana wanga wokondedwa; ndimakondwera nawe.”

Makolo a Yesu

23Ndipo Yesu anali ndi zaka makumi atatu pamene anayamba ntchito yake. Monga mmene anthu ankaganizira, Iyeyo anali mwana wa Yosefe,

mwana wa Heli, 24mwana wa Matate,

mwana wa Levi, mwana wa Meliki,

mwana wa Yaneyi, mwana wa Yosefe

25mwana wa Matati, mwana wa Amosi,

mwana wa Naomi, mwana wa Esli,

mwana wa Nagai, 26mwana wa Maati,

mwana wa Matatiyo, mwana wa Simeoni,

mwana wa Yosefe, mwana wa Yoda

27mwana wa Yohanani, mwana wa Resa,

mwana wa Zerubabeli, mwana wa Salatieli,

mwana wa Neri, 28mwana wa Meliki,

mwana wa Adi, mwana wa Kosamu,

mwana wa Elmadama, mwana wa Ere,

29mwana wa Jose, mwana wa Eliezara,

mwana wa Yorimu, mwana wa Matati,

mwana wa Levi, 30mwana wa Simeoni,

mwana wa Yuda, mwana wa Yosefe,

mwana wa Yonamu, mwana wa Eliakimu,

31mwana wa Meleya, mwana wa Mena,

mwana wa Matata, mwana wa Natani,

mwana wa Davide, 32mwana wa Yese,

mwana wa Obedi, mwana wa Bowazi,

mwana wa Salimoni, mwana wa Naasoni,

33mwana wa Aminadabu, mwana wa Arni,

mwana wa Hezronu, mwana wa Perezi,

mwana wa Yuda, 34mwana wa Yakobo,

mwana wa Isake, mwana wa Abrahamu,

mwana wa Tera, mwana wa Nakoro,

35mwana wa Serugi, mwana wa Reu,

mwana wa Pelegi, mwana wa Eberi,

mwana wa Sela, 36mwana wa Kainane,

mwana wa Arfaksadi, mwana wa Semu,

mwana wa Nowa, mwana wa Lameki,

37mwana wa Metusela, mwana wa Enoki,

mwana wa Yaredi mwana wa Malaleeli,

mwana wa Kainane, 38mwana wa Enosi,

mwana wa Seti,

mwana wa Adamu, mwana wa Mulungu.

Hausa Contemporary Bible

Luka 3:1-38

Yohanna Mai Baftisma ya shirya hanya

(Mattiyu 3.1-12; Markus 1.1-8; Yohanna 1.19-28)

1A shekara ta goma sha biyar ta mulkin Kaisar Tiberiyus, a lokacin Buntus Bilatus ne gwamnar Yahudiya, Hiridus kuma yana sarautar Galili, ɗan’uwansa Filibus yana sarautar Ituriya da Tarakunitis, Lisaniyas kuma yana sarautar Abiline.  2A lokacin ne Annas da Kayifas suke manyan firistoci. Sai maganar Allah ta zo wa Yohanna, ɗan Zakariya a hamada. 3Ya zaga dukan ƙasar da take kewaye da Urdun, yana wa’azin baftismar tuba don gafarar zunubai. 4Kamar yadda yake a rubuce a littafin annabi Ishaya.

“Muryar mai kira a hamada,

‘Ku shirya wa Ubangiji hanya,

ku miƙe hanyoyi dominsa.

5Za a cike kowane kwari,

a farfashe kowane dutse da kowane tudu.

Za a miƙe hanyoyin da suka karkace,

a gyaggyara hanyoyi masu gargaɗa su zama sumul.

6Dukan ’yan Adam kuwa za su ga ceton Allah!’ ”3.6 Ish 40.3-5

7Yohanna ya ce wa taron da suke zuwa domin yă yi musu baftisma, “Ku macizai! Wa ya gargaɗe ku, ku guje wa fushin nan mai zuwa? 8Ku yi ayyukan da suka dace da tuba. Kada ma ku yi tunani za ku iya ce wa kanku, ‘Ai, muna da mahaifinmu Ibrahim.’ Ina gaya muku cewa daga cikin duwatsun nan Allah zai iya tā da ’ya’ya wa Ibrahim. 9An riga an sa bakin gatari a gindin itatuwa, kuma duk itacen da bai ba da ’ya’ya masu kyau ba, za a sare shi a jefa cikin wuta.”

10Sai taron suka tambaye shi, suka ce “Me za mu yi ke nan?”

11Ya amsa ya ce, “Ya kamata, mutumin da yake da riguna biyu, yă raba da wanda ba shi da riga, mai abinci kuma yă yi haka.”

12Masu karɓar haraji ma suka zo, domin a yi musu baftisma. Suka yi tambaya, suka ce “Malam, me ya kamata mu yi?”

13Ya ce musu, “Kada ku karɓa fiye da abin da aka ce a karɓa.”

14Sai waɗansu sojoji suka tambaye shi, “Mu fa? Me ya kamata mu yi?”

Sai ya amsa ya ce, “Kada ku ƙwace kuɗin mutane, kada kuma ku yi shaidar ƙarya. Ku yi haƙuri da abin da ake biyanku.”

15Mutane suka zuba ido, suna kuma tunani a zuciyarsu, ko Yohanna ne Kiristi wanda ake sauraron zuwansa. 16Yohanna ya amsa musu duka ya ce, “Ina muku baftisma da ruwa. Amma wani wanda ya fi ni iko yana zuwa, ban ma isa in kunce igiyar takalmansa ba. Shi zai yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki da wuta kuma. 17Matankaɗinsa yana a hannunsa don yă tankaɗe sussukarsa ya kuma tattara alkama cikin rumbunsa, amma zai ƙone yayin da wutar da ba a iya kashewa.” 18Da kalmomi masu yawa Yohanna ya yi wa mutane gargaɗi, ya kuma yi musu wa’azin bishara.

19Amma da Yohanna ya tsawata wa Hiridus mai mulki saboda Hiridiyas, matar ɗan’uwansa, da kuma dukan sauran mugayen abubuwan da ya yi, 20Hiridus dai ya ƙara ɓata al’amarin. Ya sa a kulle Yohanna a kurkuku.

Baftismar Yesu da kuma asalinsa

(Mattiyu 3.13-17; Markus 1.9-11)

21Sa’ad da ake wa dukan mutane baftisma, sai aka yi wa Yesu shi ma. Da yana cikin addu’a, sai sama ya buɗe, 22Ruhu Mai Tsarki kuma ya sauko masa a wata siffa, kamar kurciya. Sai murya ta fito daga sama, ta ce, “Kai ne Ɗana, wanda nake ƙauna, kai ne kuma kana faranta mini zuciya ƙwarai.”

(Mattiyu 1.1-17)

23To, Yesu kansa yana da shekaru kusan talatin da haihuwa sa’ad da ya fara aikinsa. An ɗauka shi ɗan Yusuf ne,

ɗan Heli, 24ɗan Mattat,

ɗan Lawi, ɗan Melki,

ɗan Yannai, ɗan Yusuf,

25ɗan Mattatiyas, ɗan Amos,

ɗan Nahum, ɗan Esli,

ɗan Naggai, 26ɗan Ma’at,

ɗan Mattatiyas, ɗan Semeyin,

ɗan Yosek, ɗan Yoda,

27ɗan Yowanan, ɗan Resa,

ɗan Zerubbabel, ɗan Sheyaltiyel,

ɗan Neri, 28ɗan Melki,

ɗan Addi, ɗan Kosam,

ɗan Elmadam, ɗan Er,

29ɗan Yoshuwa, ɗan Eliyezer,

ɗan Yorim, ɗan Mattat,

ɗan Lawi, 30ɗan Simeyon,

ɗan Yahuda, ɗan Yusuf,

ɗan Yonam, ɗan Eliyakim,

31ɗan Meleya, ɗan Menna,

ɗan Mattata, ɗan Natan,

ɗan Dawuda, 32ɗan Yesse,

ɗan Obed, ɗan Bowaz,

ɗan Salmon,3.32 Waɗansu rubuce-rubucen hannu na farko-farko suna da Sala ɗan Nashon,

33ɗan Amminadab, ɗan Ram,3.33 Waɗansu rubuce-rubucen hannu suna Amminadab, ɗan Admin, ɗan Arni; waɗansu rubuce-rubucen hannun kuma sun bambanta sosai.

ɗan Hezron, ɗan Ferez,

ɗan Yahuda, 34ɗan Yaƙub,

ɗan Ishaku, ɗan Ibrahim,

ɗan Tera, ɗan Nahor,

35ɗan Serug, ɗan Reyu,

ɗan Feleg, ɗan Eber,

ɗan Sala, 36ɗan Kainan,

ɗan Arfakshad, ɗan Shem,

ɗan Nuhu, ɗan Lamek,

37ɗan Metusela, ɗan Enok,

ɗan Yared, ɗan Mahalalel,

ɗan Kainan, 38ɗan Enosh,

ɗan Shitu, ɗan Adamu,

ɗan Allah.