วิวรณ์ 9 – TNCV & HCB

Thai New Contemporary Bible

วิวรณ์ 9:1-21

1ทูตสวรรค์องค์ที่ห้าเป่าแตรและข้าพเจ้าเห็นดาวดวงหนึ่งตกจากฟ้าลงมาบนโลก ดาวนั้นได้รับกุญแจไขนรกขุมลึก 2ซึ่งเมื่อเปิดออกควันก็พุ่งออกมาดั่งควันจากเตาหลอมมหึมาบดบังดวงอาทิตย์และท้องฟ้าให้มืดไป 3มีฝูงตั๊กแตนออกจากควันนั้นบินลงมายังโลก พระเจ้าประทานพิษร้ายให้แก่พวกมันเช่นเดียวกับพิษแมงป่องในโลก 4พวกมันถูกสั่งห้ามไม่ให้ทำลายหญ้า ต้นไม้ พืชพันธุ์ในโลก แต่ให้ทำร้ายเฉพาะผู้คนที่ไม่มีตราประทับของพระเจ้าบนหน้าผาก 5พระองค์ไม่ได้ให้อำนาจที่จะฆ่าคนเหล่านั้น เพียงแต่ให้ทรมานพวกเขาเป็นเวลาห้าเดือน เป็นความเจ็บปวดทรมานเหมือนถูกแมงป่องต่อย 6ตลอดช่วงนั้นพวกเขาจะร้องหาความตายแต่จะไม่พบ อยากตายแต่ความตายจะหลบลี้หนีหน้าไปจากเขา

7ตั๊กแตนนั้นดูคล้ายม้าศึกจะออกรบ ที่หัวมีสิ่งหนึ่งเหมือนมงกุฎทองคำ ใบหน้าคล้ายหน้ามนุษย์ 8ผมเหมือนผมผู้หญิง ฟันราวกับฟันสิงโต 9แผงกำบังอกคล้ายเกราะเหล็ก เสียงปีกขยับเหมือนเสียงกึกก้องของฝูงม้าศึกและเสียงรถม้าศึกทะยานสู่สงคราม 10พวกมันมีหางและเหล็กในเหมือนแมงป่อง หางของมันมีพิษสงทรมานมนุษย์เป็นเวลาห้าเดือน 11เจ้าเหนือหัวของพวกมันคือทูตแห่งนรกขุมลึกซึ่งมีชื่อในภาษาฮีบรูว่าอาบัดโดน และมีชื่อในภาษากรีกว่า อปอลลิโยน9:11อาบัดโดนและอปอลลิโยนแปลว่าผู้ทำลาย

12วิบัติที่หนึ่งผ่านไปแล้ว ยังมีอีกสองวิบัติที่จะมาถึง

13ทูตสวรรค์องค์ที่หกเป่าแตร และข้าพเจ้าได้ยินเสียงดังมาจากเชิงงอนของแท่นบูชาทองคำซึ่งตั้งอยู่ต่อหน้าพระเจ้า 14เสียงนั้นสั่งทูตองค์ที่หกซึ่งถือแตรอยู่ว่า “จงแก้มัดทูตสวรรค์ทั้งสี่ที่ถูกมัดไว้ที่แม่น้ำใหญ่ชื่อยูเฟรติส” 15และทูตสวรรค์ทั้งสี่ซึ่งพระเจ้าได้เตรียมไว้พร้อมแล้วสำหรับชั่วโมง วัน เดือน และปีนี้ ก็ถูกปล่อยให้ไปฆ่ามนุษย์เสียหนึ่งในสาม 16ข้าพเจ้าได้ยินว่าจำนวนพลทหารม้ามีสองร้อยล้าน

17ม้าและผู้ขี่ที่ข้าพเจ้าเห็นในนิมิตนั้นมีลักษณะดังนี้คือ ผู้ขี่นั้นสวมเกราะกำบังอกสีแดงเพลิง สีน้ำเงินเข้ม และสีเหลืองกำมะถัน หัวของม้าคล้ายหัวสิงโต มีไฟ ควัน และกำมะถันพุ่งออกมาจากปากของพวกมัน 18หนึ่งในสามของมนุษย์ถูกฆ่าด้วยภัยพิบัติสามอย่างคือ ไฟ ควัน และกำมะถันที่พุ่งออกมาจากปากม้า 19พิษสงของม้าอยู่ที่ปากและหางเพราะหางของมันเหมือนงูและมีหัวหลายหัวซึ่งมันใช้ทำร้ายคน 20มนุษย์ทั้งหลายที่ไม่ถูกฆ่าด้วยภัยพิบัตินี้ยังไม่ยอมสำนึกกลับใจจากการกระทำของตน ไม่เลิกกราบไหว้ภูติผีและรูปเคารพที่ทำด้วยทองคำ เงิน ทองสัมฤทธิ์ หิน และไม้ รูปเคารพซึ่งไม่สามารถเห็น ได้ยิน หรือเดิน 21ทั้งพวกเขาไม่ได้สำนึกผิด กลับใจจากการฆ่าฟันกัน การใช้ไสยศาสตร์ เวทมนตร์ การผิดศีลธรรมทางเพศ และการลักขโมยที่ทำอยู่

Hausa Contemporary Bible

Ruʼuya ta Yohanna 9:1-21

1Mala’ika na biyar ya busa ƙahonsa, sai na ga tauraron da ya fāɗo duniya daga sararin sama. Aka ba wa tauraron mabuɗin ramin Abis. 2Da ya buɗe Abis ɗin, sai hayaƙi ya taso daga cikin kamar hayaƙin matoya mai girma. Hayaƙin nan daga Abis ya duhunta rana da sararin sama. 3Daga cikin hayaƙin kuwa fāri suka fito zuwa cikin duniya aka kuma ba su iko irin na kunaman duniya. 4Aka faɗa musu kada su yi wa ciyawa na duniya lahani ko wani tsiro ko itace, sai dai su yi wa mutanen da ba su da hatimin Allah a goshinsu kaɗai lahani. 5Ba a ba su iko su kashe su ba, sai dai su ba su azaba na watanni biyar. Azabar da suka sha kuwa ya yi kamar ta harbin kunama sa’ad da ta harbi mutum. 6Cikin waɗannan kwanakin mutane za su nemi mutuwa, amma ba za su samu ba; za su yi marmarin mutuwa, amma mutuwa za tă ɓace musu.

7Kamannin fārin nan kuwa yana kama da dawakan da aka shirya don yaƙi. A kawunansu kuwa da wani abu da ya yi kamar rawanin zinariya, fuskokinsu kuma sun yi kamar fuskokin mutane. 8Gashin kansu ya yi kamar gashin kan mata, haƙoransu kuma sun yi kamar haƙoran zakoki. 9Suna da sulkuna kamar sulkunan ƙarfe, ƙarar fikafikansu kuma ta yi kamar motsin dawakai da kekunan yaƙi masu yawa da suke rugawa zuwa yaƙi. 10Suna da wutsiyoyi da ƙari kamar kunamai, kuma a wutsiyoyinsu suna da iko su ba wa mutane azaba na wata biyar. 11Suna da sarkin da yake mulki a bisansu wanda yake mala’ikan Abis, wanda sunansa a harshen Yahudawa shi ne Abaddon, da harshen Hellenawa kuwa shi ne, Afolliyon.9.11 Abaddon da kuma Afolliyon suna nufin Maihallakarwa.

12Bala’i na fari ya wuce, sauran bala’i biyu suna nan zuwa.

13Mala’ika na shida ya busa ƙahonsa, sai na ji murya tana fitowa daga ƙahonin bagaden zinariya da suke a gaban Allah. 14Ta ce wa mala’ika na shida da yake da ƙahon, “Ka saki mala’iku huɗun nan da suke a daure a babban kogin Yuferites.” 15Mala’iku huɗun nan kuwa da aka shirya musamman don wannan sa’a da kuma don wannan rana da wata da kuma shekara aka sake su domin su kashe kashi ɗaya bisa uku na ’yan Adam. 16Yawan rundunan masu hawan dawakan nan mutum miliyon ɗari biyu ne. Na ji adadinsu.

17Dawakai da masu hawansu da na gani cikin wahayina sun yi kamar. Sulkunansu ja wur ne, baƙin shuɗi, da kuma rawaya kamar farar wuta. Kawunan dawakan sun yi kamar kawunan zakoki, daga bakunansu kuwa wuta, hayaƙi, da farar wuta suna fitowa. 18Aka kashe kashi ɗaya bisa uku na ’yan Adam da annobai uku na wuta, hayaƙi da farar wuta da suka fito daga bakunansu. 19Ƙarfin dawakan nan kuwa yana a bakunansu da wutsiyoyinsu; gama wutsiyoyinsu suna kama da macizai masu kawuna, da wutsiyoyin ne kuma suke yi wa mutane rauni.

20Sauran ’yan Adam da ba a kashe ta wajen waɗannan annobai ba kuwa har wa yau ba su tuba daga aikin hannuwansu ba; ba su daina bauta wa aljanu, da gumakan zinariya, azurfa, tagulla, dutse da na itace, gumakan da ba sa iya gani ko ji ko tafiya ba. 21Ba su kuma tuba daga kisankansu, sihirinsu, fasikancinsu ko kuma daga sace-sacensu ba.