วิวรณ์ 8 – TNCV & HCB

Thai New Contemporary Bible

วิวรณ์ 8:1-13

ตราดวงที่เจ็ดและกระถางไฟทองคำ

1เมื่อพระเมษโปดกทรงแกะตราดวงที่เจ็ด ก็เกิดความเงียบงันไปในสวรรค์ราวครึ่งชั่วโมง

2และข้าพเจ้าเห็นทูตสวรรค์เจ็ดองค์ยืนอยู่ต่อหน้าพระเจ้า ทูตสวรรค์เหล่านั้นได้รับแตรเจ็ดคัน

3ทูตสวรรค์อีกองค์หนึ่งถือกระถางไฟทองคำเข้ามาและยืนที่แท่นบูชา ทูตนั้นได้รับเครื่องหอมมากมายสำหรับเผาถวายบนแท่นบูชาทองคำหน้าพระที่นั่งร่วมกับคำอธิษฐานของประชากรทั้งปวงของพระเจ้า 4ควันเครื่องหอมจากมือของทูตนั้นลอยขึ้นไปพร้อมกับคำอธิษฐานของประชากรของพระเจ้าสู่เบื้องพระพักตร์พระองค์ 5แล้วทูตนั้นนำกระถางไฟไปบรรจุไฟจากแท่นบูชาและโยนลงบนแผ่นดินโลก ทำให้เกิดเสียงฟ้าร้องกึกก้อง เสียงครืนๆ ฟ้าแลบแวบวาบ และแผ่นดินไหว

แตรทั้งเจ็ด

6จากนั้นทูตสวรรค์เจ็ดองค์ผู้ถือแตรเจ็ดคันก็เตรียมพร้อมที่จะเป่า

7ทูตสวรรค์องค์แรกเป่าแตร ลูกเห็บและไฟปนเลือดก็ถูกโยนลงมาบนแผ่นดิน หนึ่งในสามของโลกถูกเผาไป ต้นไม้มอดไหม้ไปหนึ่งในสาม และหญ้าเขียวก็ถูกไฟไหม้หมดสิ้น

8ทูตสวรรค์องค์ที่สองเป่าแตร และมีสิ่งหนึ่งเหมือนภูเขาใหญ่ที่ติดไฟลุกโชนถูกโยนลงทะเล หนึ่งในสามของทะเลกลายเป็นเลือด 9หนึ่งในสามของสิ่งมีชีวิตในทะเลตายสิ้น หนึ่งในสามของเรือทั้งหลายถูกทำลายไป

10ทูตสวรรค์องค์ที่สามเป่าแตรและดาวใหญ่ดวงหนึ่งที่ติดไฟลุกโชติช่วงดั่งคบเพลิงก็ตกจากท้องฟ้าลงบนหนึ่งในสามของแม่น้ำทั้งหลายและลงบนบ่อน้ำพุต่างๆ 11ดาวดวงนั้นชื่อว่าบอระเพ็ด8:11 หรือความขม ทำให้หนึ่งในสามของน้ำมีรสขมและผู้คนมากมายล้มตายไปเนื่องจากน้ำกลายเป็นน้ำขม

12ทูตสวรรค์องค์ที่สี่เป่าแตร หนึ่งในสามของดวงอาทิตย์ ดวงจันทร์ และดวงดาวต่างๆ ถูกทำลายลงจนมืดไป ทำให้เวลาหนึ่งในสามของกลางวันและกลางคืนไม่มีแสงสว่าง

13ขณะที่ข้าพเจ้าเฝ้าดูก็ได้ยินเสียงนกอินทรีบินไปกลางอากาศร้องเสียงดังว่า “วิบัติ! วิบัติ! วิบัติแก่ชาวโลกเพราะเสียงแตรที่ทูตสวรรค์อีกสามองค์กำลังจะเป่า!”

Hausa Contemporary Bible

Ruʼuya ta Yohanna 8:1-13

Hatimi na bakwai da kaskon zinariya

1Sa’ad da ya buɗe hatimi na bakwai, sai aka yi shiru a sama na kusan rabin sa’a. 2Sai na ga mala’iku bakwai da suke tsayawa a gaban Allah, a gare su kuwa aka ba da ƙahoni bakwai.

3Wani mala’ika, da yake da kaskon zinariyar da ake zuba turare, ya zo ya tsaya kusa da bagaden. Aka ba shi turare da yawa don yă miƙa tare da addu’o’in dukan tsarkaka a bisa bagaden zinariya a gaban kursiyin. 4Hayaƙin turaren tare da addu’o’in tsarkaka, suka hau zuwa gaban Allah daga hannun mala’ikan. 5Sai mala’ikan ya ɗauki kaskon, ya cika shi da wuta daga bagaden, ya kuma wurga shi bisan duniya; sai aka yi ta yin tsawa, ƙararraki, walƙiya, da kuma girgizar ƙasa.

Ƙahoni

6Sai mala’iku bakwai ɗin nan da suke da ƙahoni bakwai suka shirya don su busa su.

7Mala’ika na fari ya busa ƙahonsa, sai ga ƙanƙara da wuta haɗe da jini, aka kuma wurga su bisan duniya. Kashi ɗaya bisa uku na duniya ya ƙone, kashi ɗaya bisa uku na itatuwa suka ƙone, dukan ɗanyar ciyawa kuma ta ƙone.

8Mala’ika na biyu ya busa ƙahonsa, sai ga wani abu kamar babban dutse mai cin wuta, aka jefa cikin teku. Kashi ɗaya bisa uku na teku ya zama jini, 9kashi ɗaya bisa uku na halittu masu rai da suke cikin tekun suka mutu, kashi ɗaya bisa uku kuma na jiragen ruwa kuma suka hallaka.

10Mala’ika na uku ya busa ƙahonsa, sai wani babban tauraro mai cin wuta kamar toci, ya fāɗi daga sararin sama, a kan kashi ɗaya bisa uku na koguna da kuma a bisa maɓulɓulan ruwa 11sunan tauraron kuwa Maɗaci. Kashi ɗaya bisa uku na ruwaye ya zama mai ɗaci, mutane da yawa kuma suka mutu saboda shan ruwan, don ɗacinsa.

12Mala’ika na huɗu ya busa ƙahonsa, sai aka bugi kashi ɗaya bisa uku na rana, kashi ɗaya bisa uku na wata, da kashi ɗaya bisa uku na taurari, har kashi ɗaya bisa uku nasu ya duhunta. Kashi ɗaya bisa uku na yini ya kasance babu haske, haka ma kashi ɗaya bisan uku na dare.

13Yayinda nake kallo, sai na ji gaggafar da take tashi sama a tsakiyar sararin sama ta yi kira da babbar murya ta ce, “Kaito! Kaito! Kaiton mazaunan duniya, in an yi busan sauran ƙahonin da mala’ikun nan uku suke shirin busawa!”