1. Korintským 9 – SNC & HCB

Slovo na cestu

1. Korintským 9:1-27

Kristovi poslové mají právo na spravedlivou odměnu

1Zamyslete se nad tím, jak já nakládám se svou svobodou. Což nejsem zplnomocněnec Ježíše Krista? Což se mi osobně neukázal u Damašku? 2Jestli mi někteří tuto autoritu upírají, vy sami jste živým důkazem, že opravdu mám jeho pověření. Jinak byste přece byli až dosud pohany.

3Svým kritikům odpovídám: 4Nemám snad i já právo na hmotné zaopatření 5a na manželku jako ostatní apoštolové a Ježíšovi bratři nebo i jako sám Petr? 6Proč právě já a Barnabáš bychom měli být odkázáni na to, co si vyděláme prací? 7Už jste snad viděli vojáka, který by sloužil v armádě na vlastní náklady? Nebo hospodáře, který by nesklízel plody z toho, co zasadil? Nebo pastevce, který pase krávy a nepije jejich mléko?

8Nemyslete si, že jsou to jen moje ziskuchtivé nápady. 9I v Mojžíšově zákoně najdete: „Zvířeti, které používáš při sklizni, nedáš náhubek.“ Má-li na svůj podíl nárok i ta němá tvář, nemá ho mít tím spíš člověk? 10-12Když my mezi vámi rozséváme věčné hodnoty, proč by nám nemohlo být dopřáno podílet se na vašich hmotných statcích, tak jako se na nich podílejí i jiní? Přesto však jsme se toho práva nijak nedovolávali a raději budeme snášet i bídu, aby někomu závist nebránila slyšet radostné poselství o Kristu.

13Ano, vzdal jsem se práva na zaopatření, ačkoliv víte, že kdo je zaměstnán v chrámových službách, toho platí chrámová pokladna, a kdo slouží u oltáře, dostává z obětí svůj díl. 14Tak i Kristus ustanovil, že jeho poslové mají žít z toho, co dostanou od posluchačů. 15-16Přesto jsem se nikdy ničeho nedožadoval a ani teď to nepíšu proto, že bych snad něco takového očekával. Raději bych zemřel, než bych zahodil to, nač jsem až dosud mohl být hrdý.

Pavel se zříká svého práva

17-18Abyste mi dobře rozuměli: to, že hlásám Kristovo poselství, nepokládám si za zásluhu, za níž bych měl nárok na odměnu. Je to prostě moje povinnost, úkol, který musím splnit – jinak se mnou bude zle. Jsem však hrdý na to, že sloužím Kristu jako jeho vyslanec a vůbec nic za to nechci, že se vzdávám i toho, co mi právem náleží. 19Na nikom tedy nejsem závislý, a přesto jsem se dobrovolně dal do služby všem, abych získal víc lidí pro Krista. 20Abych získal židy, vystupoval jsem mezi nimi jako žid. Mezi lidmi podřízenými Mojžíšovým zákonům jsem se i já podřizoval, i když už jimi vázán nejsem. 21A mezi lidmi, kteří je neznají, jsem na nich ani já nikterak nelpěl. (To ovšem neznamená, že Boží zákony neuznávám; váže mě přece zákon Kristův.) 22-23Mojí snahou bylo přiblížit se ke všem na jejich vlastní úrovni, abych alespoň některé zachránil. A mou odměnou za to všechno je, že smím mít podíl na užitku, který jim mé poselství přináší.

24A teď se podívejte na sportovce: v závodě může zvítězit jen jeden, i když o to samozřejmě usilují všichni. Snažte se tedy, abyste to byli vy, kdo zvítězí! 25To ovšem vyžaduje – jako od každého špičkového sportovce – tvrdý trénink a odříkání! Ale jsou-li toho schopni sportovci, kterým jde jen o pozemské vavříny, musíme to brát tím vážněji my, když v našem případě jde o věčnost. 26I váš a můj život je závod a zápas, a to nikoliv pro pouhou zábavu. 27Proto držím své tělo pěkně zkrátka a trénuji ho v ukázněnosti, aby se snad nestalo, že bych kázal druhým a sám v boji podlehl.

Hausa Contemporary Bible

1 Korintiyawa 9:1-27

Hakkin manzo

1Ba ni da ’yanci ne? Ni ba manzo ba ne? Ni ban gan Yesu Ubangijinmu ba ne? Ba ku ne sakamakon aikina cikin Ubangiji ba? 2Ko da waɗansu ba su ɗauke ni a matsayin manzo ba, tabbatacce, ni manzo ne a gare ku! Gama ku ne hatimin manzancina a gaban Ubangiji.

3Wannan ita ce kāriyata ga waɗanda suke tuhumata game da manzancina. 4Ba mu da ’yancin ci da sha ne? 5Ba mu da ’yancin tafiya tare da matar da muka aura mai bi kamar sauran manzanni da ’yan’uwan Ubangiji da kuma Kefas suke yi? 6Ko ni da Barnabas ne kawai ba mu da ’yanci a ɗauke mana aikin ci da kai?

7Wa yake ciyar da kansa yayinda yake aikin soja? Wa yake shukar gonar inabi, da ba ya cin amfaninta? Wa yake kiwon garke, da ba ya sha madararsa? 8Ina faɗin wannan bisa ga ra’ayin mutum kawai ne? Ashe, Doka ma ba tă faɗa haka ba? 9Gama yana a rubuce a cikin Dokar Musa cewa, “Kada ka sa wa saniya takunkumi sa’ad da yake sussukar hatsi.”9.9 M Sh 25.4 Kuna tsammani a kan shanu ne Allah ya damu sa’ad da ya ce haka? 10Babu shakka, ya yi maganan nan saboda mu ne. Ko ba haka ba? I, an rubuta wannan saboda mu ne, domin sa’ad da mai noma yake noma, mai sussuka kuma yana sussuka, suna wannan ne da bege za su sami rabonsu daga girbin. 11In muka shuka iri na ruhaniya a cikinku, ashe, bai kamata mu yi girbin abin biyan bukatarmu daga gare ku ba? 12In waɗansu suna samun wannan taimako daga gare ku, ashe, mu ba mu fi cancanta mu samu ba?

Amma ba mu yi amfani da wannan ’yancin ba. A maimakon haka, mun jure da kome, domin kada mu hana bisharar Kiristi yaɗuwa.

13Ashe, ba ku san cewa waɗanda suke hidima a haikali suna samun abincinsu daga haikali ba ne, waɗanda kuma suke hidima a bagade suna samun rabo a hadayar da suka miƙa ba ne? 14Haka ma Ubangiji ya umarta cewa ya kamata waɗanda suke wa’azin bishara, su sami abin biyan bukatarsu daga bisharar.

15Amma ban yi amfani da ko ɗaya daga cikin waɗannan ’yancin ba. Ba kuma ina rubuta muku wannan da fata za ku yi mini waɗannan abubuwa ba ne. Gwamma in mutu, da wani yă hana ni wannan abin taƙama. 16Duk da haka, sa’ad da ina wa’azin bishara, ba na taƙama, domin tilas ne a gare ni in yi wa’azi. Kaitona, in ban yi wa’azin bishara ba! 17In na yi wa’azi da yardar rai, ina da lada; in ba da yardar rai ba, ina dai cika amana da aka danƙa mini ne. 18To, mene ne ladana? Ladana kaɗai shi ne, in yi wa’azin bishara, in kuma yi shi a kyauta, yadda ba zan yi amfani da ’yancina cikin wa’azin ba.

19Ko da yake ina da ’yanci ba na kuma ƙarƙashin kowa, na mai da kaina bawa ga kowa, domin in rinjayi mutane da yawa. 20Ga Yahudawa na zama kamar mutumin Yahuda, domin in rinjayi Yahudawa. Ga waɗanda suke ƙarƙashin doka kuma, na zama kamar wanda yake ƙarƙashin Dokar (ko da yake ni kaina ba na ƙarƙashin Doka), domin in rinjayi waɗanda suke ƙarƙashin Doka. 21Ga waɗanda ba su da Dokar kuwa, na zama kamar wanda ba shi da Dokar (ko da yake ba ni da ’yanci daga dokar Allah, amma ina ƙarƙashin dokar Kiristi), domin in rinjayi waɗanda ba su da dokar. 22Ga waɗanda ba su da ƙarfi, na zama marar ƙarfi, domin in rinjayi waɗanda ba su da ƙarfi. Na zama dukan abu ga dukan mutane, domin ko ta yaya in zai yiwu, in ceci waɗansu. 23Ina yin dukan waɗannan ne saboda bishara, domin in sami rabo a cikin albarkarta.

24Ba ku sani ba cewa a gasar gudu, dukan masu gudu sukan yi gudu, amma guda ne kaɗai yakan sami lada? To, sai ku yi gudu yadda za ku sami lada. 25Duk ’yan wasan gasa sukan hori kansu sosai. Sukan yi haka domin su sami rawanin da ba zai daɗe ba. Amma mu muna yi ne domin mu sami rawanin da zai dawwama. 26To, ni fa ba gudu nake yi kamar mai gudu ba wurin zuwa ba. Dambena kuma ba naushin iska nake yi ba. 27A’a, ina horon jikina in mai da shi bawana, saboda bayan na yi wa waɗansu wa’azi, ni kaina kada in kāsa cancantar samun lada.