1. Солуњанима 1 – NSP & HCB

New Serbian Translation

1. Солуњанима 1:1-10

Верност Господу

Увод

1Од Павла, Силвана и Тимотеја, цркви у Солуну – вама који сте у Богу Оцу и Господу Исусу Христу: милост вам и мир.

Захвалност за веру Солуњана

2Увек захваљујемо Богу за све вас, помињући вас у својим молитвама. Непрестано се, 3пред Богом, Оцем нашим, сећамо ваше плодоносне вере, трудом исказане љубави, и постојаности ваше наде у Господа нашег Исуса Христа.

4Знамо, наиме, од Бога, вољена браћо, да вас је Бог изабрао, 5јер вам нисмо само речима навестили Радосну вест, већ силом и деловањем Духа Светога, и са потпуним уверењем. Знате и сами да смо се тако владали међу вама вас ради. 6Ви сте се тако угледали на нас и на Христа, прихватајући поруку са радошћу Духа Светог, упркос многим невољама. 7Тиме сте постали пример свим верујућима у Македонији и Ахаји. 8И не само да је реч Божија преко вас одјекнула по Македонији и Ахаји, већ се и глас о вашој вери проширио посвуда. Зато нема потребе да о томе било шта говоримо, 9јер они сами причају о томе како смо вам приступили, и како сте се окренули Богу од идола, да служите живом и истинитом Богу, 10те како очекујете долазак Сина његовог с небеса, кога је он подигао из мртвих – Исуса који нас избавља од долазећег гнева.

Hausa Contemporary Bible

1 Tessalonikawa 1:1-10

1Bulus, Sila1.1 Da Girik Silbanus, wani suna na Sila da Timoti,

Zuwa ga ikkilisiyar Tessalonikawa ta Allah Uba da Ubangiji Yesu Kiristi.

Alheri da salama su kasance tare da ku.1.1 Waɗansu rubuce-rubucen hannu na dā suna da ku daga Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi

Godiya saboda bangaskiyar Tessalonikawa

2Kullum muna gode wa Allah dominku duka, muna ambatonku cikin addu’o’inmu. 3Muna tunawa da aikinku ba fasawa a gaban Allah da Ubanmu ta wurin bangaskiya, da famar da kuke yi domin ƙauna, da kuma begenku marar gushewa ga Ubangijinmu Yesu Kiristi.

4Gama mun sani, ’yan’uwa, ƙaunatattu na Allah, cewa ya zaɓe ku, 5domin bishararmu ba tă zo gare ku da kalmomi kawai ba, amma da iko, da Ruhu Mai Tsarki, da kuma cikakken tabbaci. Kun san irin rayuwar da muka yi a cikinku don amfaninku. 6Har kuka zama masu koyi da mu da kuma Ubangiji; duk da tsananin wahala, kuka karɓi saƙon nan da farin ciki wanda Ruhu Mai Tsarki ya bayar. 7Ta haka kuwa kuka zama gurbi ga dukan masu bi a Makidoniya da Akayya. 8Saƙon Ubangiji ya fito daga gare ku ne ba a Makidoniya da Akayya kaɗai ba bangaskiyarku ga Allah ta zama sananne ko’ina. Saboda haka ba ma bukata mu faɗa wani abu a kai, 9gama su kansu su suke ba da labari irin karɓar da kuka yi mana. Suna faɗin yadda kuka juyo ga Allah daga gumaka don ku bauta wa Allah rayayye da kuma na gaskiya, 10ku kuma jira dawowar Ɗansa daga sama, wanda ya tasa daga matattu, Yesu, wanda ya cece mu daga fushi mai zuwa.