הבשורה על-פי מתי 3 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

הבשורה על-פי מתי 3:1-17

1בימים ההם, כשישוע והוריו גרו בנצרת, החל יוחנן המטביל להטיף במדבר יהודה. 2”חיזרו בתשובה!“ קרא יוחנן. ”שובו אל ה׳ כי מלכות השמים קרובה!“ 3ישעיהו הנביא ניבא על פעילותו של יוחנן כשאמר:3‏.3 ג 3 ישעיהו מ 3 ”קול קורא במדבר פנו דרך ה׳, ישרו מסילותיו.“

4בגדיו היו עשויים שער גמלים והייתה לו חגורת עור; הוא נהג לאכול ארבה ודבש־בר. 5אנשים מירושלים, עמק־הירדן וכל אזור יהודה יצאו למדבר כדי לשמוע את דבריו, 6ולאחר שהתוודו על חטאיהם, יוחנן הטביל אותם בנהר הירדן.

7אולם כשראה יוחנן שפרושים וצדוקים רבים באים להיטבל, הוא דחה אותם. ”בני נחשים אתם!“ אמר להם יוחנן. ”מי אמר לכם שתוכלו להימלט מהעונש שה׳ עתיד להביא עליכם? 8לפני שתיטבלו אתם חייבים להוכיח במעשים שבאמת התחרטתם על חטאיכם. 9אל תחשבו בלבכם: ’אלוהים לא יעניש אותנו כי אנחנו יהודים, בני אברהם‘. הרי אלוהים יכול לעשות מהאבנים האלה בנים לאברהם!

10”כבר עכשיו מוכן גרזן המשפט של אלוהים לכרות כל עץ חסר תועלת שאינו נושא פרי. עצים חסרי תועלת ייכרתו ויישרפו!

11”אני כרגע מטביל במים את אלה שבאמת מתחרטים על מעשיהם הרעים, אולם בקרוב יבוא אדם גדול ונעלה ממני שאני לא ראוי אפילו לשאת את נעליו, והוא יטביל אתכם ברוח הקודש ובאש. 12הוא יפריד בין המוץ לבין גרגירי החיטה – את המוץ ישרוף באש נצחית, ואילו את החיטה ישמור באסם.“

13באותו זמן בא ישוע מן הגליל אל נהר הירדן, כדי להיטבל על־ידי יוחנן.

14יוחנן ניסה לשכנע אותו ואמר: ”אתה צריך להטביל אותי, ולא אני אותך!“

15אולם ישוע עמד על דעתו ואמר: ”הטבל אותי, בבקשה. עלי לעשות את כל הדרוש.“ ויוחנן הטביל אותו.

16מיד לאחר הטבילה, כשישוע יצא מהמים, השמים נפתחו מעליו והוא ראה את רוח אלוהים יורדת עליו בדמות יונה. 17קול קרא מהשמים: ”זהו בני אהובי, ובו אני חפץ.“

Hausa Contemporary Bible

Mattiyu 3:1-17

Yohanna Mai Baftisma ya shirya hanya

(Markus 1.1-8; Luka 3.1-18; Yohanna 1.19-28)

1A waɗancan kwanaki, Yohanna Mai Baftisma ya zo, yana wa’azi a Hamadan Yahudiya 2yana cewa, “Ku tuba, gama mulkin sama ya yi kusa.” 3Wannan shi ne wanda aka yi maganarsa ta wurin annabi Ishaya cewa,

“Ga murya mai kira a hamada tana cewa,

‘Ku shirya wa Ubangiji hanya,

ku miƙe hanyoyi dominsa.’ ”3.3 Ish 40.3

4Tufafin Yohanna kuwa an yi su da gashin raƙumi ne, yana kuma daure da ɗamara ta fata. Abincinsa kuwa fāri ne da zumar jeji. 5Mutane suka zo wurinsa daga Urushalima da dukan Yahudiya da kuma dukan yankin Urdun. 6Suna furta zunubansu, ya kuma yi musu baftisma a Kogin Urdun.

7Amma da Yohanna ya ga Farisiyawa da Sadukiyawa da yawa suna zuwa inda yake yin baftisma, sai ya ce musu, “Ku macizai! Wa ya gargaɗe ku ku guje wa fushin nan mai zuwa? 8Ku yi ayyukan da suka dace da tuba. 9Kada ma ku yi tunani a ranku cewa, ‘Ai, Ibrahim ne mahaifinmu.’ Ina gaya muku cewa Allah zai iya tā da ’ya’ya wa Ibrahim daga cikin duwatsun nan. 10An riga an sa bakin gatari a gindin itatuwa, kuma duk itacen da bai ba da ’ya’ya masu kyau ba, za a sare shi a jefa cikin wuta.

11“Ina muku baftisma da3.11 Ko kuwa a cikin ruwa domin tuba. Amma wani yana zuwa a bayana wanda ya fi ni iko, wanda ko takalmansa ma ban isa in ɗauka ba. Zai yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki da kuma wuta. 12Yana riƙe da matankaɗinsa, zai tankaɗe hatsinsa, yă kuma tattara alkamarsa a cikin rumbu, amma zai ƙone yayin da wutar da ba a iya kashewa.”

Baftismar Yesu

(Markus 1.9-11; Luka 3.21,22)

13Sai Yesu ya zo daga Galili, ya je Urdun don Yohanna yă yi masa baftisma. 14Amma Yohanna ya so yă hana shi, yana cewa, “Ina bukata ka yi mini baftisma, yaya kake zuwa wurina?”

15Yesu ya amsa ya ce, “Bari yă zama haka yanzu; ya dace mu yi haka don mu cika dukan adalci.” Sa’an nan Yohanna ya yarda.

16Nan da nan da aka yi wa Yesu baftisma, sai ya fito daga ruwa. A wannan lokaci sama ya buɗe, sai ya ga Ruhun Allah yana saukowa kamar kurciya ya kuwa sauka a kansa. 17Sai murya daga sama ta ce, “Wannan shi ne Ɗana wanda nake ƙauna; wanda kuma nake jin daɗinsa ƙwarai.”