הבשורה על-פי מתי 16 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

הבשורה על-פי מתי 16:1-28

1יום אחד באו פרושים וצדוקים אל ישוע כדי לנסות אותו, וביקשו ממנו שיחולל למענם נס מהשמים.

2‏-3אולם ישוע ענה להם: ”אתם יודעים היטב כיצד לפרש את סימני הטבע! אם, למשל, לפנות ערב השמים אדומים, אתם אומרים שלמחרת יהיה מזג אוויר נאה. ואם בבוקר השמים קודרים, אתם אומרים שמזג האוויר יהיה סוער, ואתם צודקים. אולם אינכם מבינים את משמעות העת שבה אנו חיים! 4דור רע וכופר זה מבקש לו אות כלשהו מהשמים, אבל האות היחיד שינתן לו הוא זה של יונה הנביא!“ וישוע הלך משם.

5בהגיעם אל הגדה השנייה של הכינרת גילו התלמידים כי שכחו לקחת איתם אוכל.

6”היזהרו מהשאור של הפרושים והצדוקים!“ הזהיר ישוע את תלמידיו.

7הם חשבו שהוא אמר זאת משום ששכחו לקחת איתם לחם. 8ישוע ידע את מחשבותיהם, ולכן אמר: ”חסרי־אמונה שכמוכם! מדוע אתם דואגים כל כך שאין לכם לחם? 9האם לעולם לא תבינו? האם אינכם זוכרים כלל את חמשת־אלפים האנשים שהאכלתי בחמש ככרות לחם, ואת הסלים המלאים בשאריות? 10האם שכחתם את ארבעת־אלפים האנשים שהאכלתי, ואת סלי השאריות שנשארו? 11כיצד יכולתם להעלות על דעתכם שדיברתי על מזון? אולם אני חוזר ואומר: היזהרו מהשאור של הפרושים והצדוקים!“

12לבסוף הבינו התלמידים שבמילה ”שאור“ התכוון ישוע ללימודים של הפרושים והצדוקים.

13כשהגיע ישוע לקיסריה של פיליפוס, שאל את תלמידיו: ”מה אומרים עלי האנשים? מי הם חושבים שאני?“

14”יש האומרים שאתה יוחנן המטביל, אחרים – שאתה אליהו, ואחדים אומרים שאתה ירמיהו או נביא אחר.“

15”ומי אתם חושבים שאני?“ המשיך ישוע לשאול.

16”אתה המשיח בן אלוהים חיים!“ השיב שמעון פטרוס. 17”אשריך, שמעון בן־יונה,“ אמר לו ישוע, ”כי אבי שבשמים הוא זה שגילה לך את האמת הזאת, ולא בן אדם. 18כשמך כן אתה: פטרוס – סלע; על סלע זה אבנה את קהילתי, וכל כוחות שאול לא יגברו עליה. 19אני אתן לך את מפתחות מלכות השמים; כל מה שתסגור בארץ יהיה סגור בשמים, וכל מה שתפתח עלי אדמות יהיה פתוח בשמיים!“

20לאחר מכן הזהיר ישוע את תלמידיו שלא יספרו לאיש כי הוא המשיח.

21מאותה עת ואילך החל ישוע לספר לתלמידיו שהוא עומד לעלות לירושלים, שיסבול שם מידי זקני העם והכוהנים הגדולים והסופרים, שייהרג, ושלאחר שלושה ימים יקום לתחייה מן המתים.

22פטרוס לקח את ישוע הצידה והוכיח אותו: ”אל תדבר כך! אסור שיקרה לך דבר כזה!“

23”סור ממני, שטן שכמוך!“ אמר לו ישוע. ”אתה מכשול בדרכי; אתה מסתכל על הדברים מנקודת ראות אנושית, ולא מנקודת ראותו של אלוהים.“

24ישוע פנה לתלמידיו ואמר: ”מי שרוצה ללכת בעקבותיי עליו להתכחש לעצמו, לשאת את צלבו וללכת אחרי. 25כי מי שמנסה להציל את חייו – יאבד אותם, ואילו מי שיוותר על חייו למעני – ימצא אותם. 26שהרי מה התועלת לאדם המרוויח את העולם כולו, אולם מפסיד חיי־נצח? האם יש משהו שאפשר להשוות לחיי נצח?

27”בן־האדם ישוב עם מלאכיו בתפארת אביו, וישפוט כל אדם לפי מעשיו. 28ואני אומר לכם שאחדים מכם, העומדים כאן עכשיו, לא ימותו לפני שיזכו לראות את בן־האדם בא במלכותו!“

Hausa Contemporary Bible

Mattiyu 16:1-28

Neman alama

(Markus 8.11-13; Luka 12.54-56)

1Farisiyawa da Sadukiyawa suka zo don su gwada Yesu ta wurin neman yă nuna musu wata alama daga sama.

2Ya amsa ya ce,16.2 Waɗansu rubuce-rubucen hannu na farko-farko ba su da raguwar aya 2 da kuma dukan aya 3 “Sa’ad da yamma ta yi, kukan ce, ‘Yanayi zai yi kyau, gama sararin sama ya yi ja,’ 3da safe kuma, ku ce, ‘Yau kam za a yi hadari, gama sararin sama ya yi ja, ya kuma ɓata fuska.’ Kun san yadda za ku fassara yanayin sararin sama, amma ba kwa iya fassarar alamun lokuta. 4Wannan mugu da mazinacin zamani yana neman wani abin banmamaki, amma ba wata alamar da za a nuna wa wannan zamani sai dai ta Yunana.” Sai Yesu ya bar su ya tafi abinsa.

Yistin Farisiyawa da Sadukiyawa

(Markus 8.14-21)

5Da suka ƙetare tafkin, almajiran sun manta su riƙe burodi. 6Yesu ya ce musu, “Ku yi hankali, ku yi taka zallan da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.”

7Sai suka fara tattaunawa da junansu suna cewa, “Ko don ba mu kawo burodi ba ne.”

8Sane da abin da suke zance, sai Yesu ya ce, “Ku masu ƙarancin bangaskiya, don me kuke magana da junanku a kan ba ku zo da burodi ba? 9Har yanzu ba ku gane ba ne? Ba ku tuna da gurasa biyar ɗin nan na mutum dubu biyar ba? Kwando nawa kuka tattara cike? 10Ko kuma burodi bakwai nan na mutum dubu huɗu, cikakku manyan kwanduna nawa kuka ɗauka? 11Yaya kuka kāsa gane cewa ba zancen burodi nake yi ba? Sai dai ku yi hankali da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.” 12Sa’an nan suka gane ba cewa yake musu su yi hankali da yistin da ake amfani da shi a burodi ba ne, sai dai su yi hankali da koyarwar Farisiyawa da Sadukiyawa ne.

Shaidar Bitrus a kan Kiristi

(Markus 8.27-30; Luka 9.18-21)

13Sa’ad da Yesu ya zo yankin Kaisariya Filibbi, sai ya tambayi almajiransa ya ce, “Wa mutane suke ce da Ɗan Mutum?”

14Suka amsa, “Waɗansu suna ce Yohanna Mai Baftisma; waɗansu kuma suna ce annabi Iliya; har wa yau waɗansu suna ce Irmiya ne ko kuma ɗaya daga cikin annabawa.”

15Ya tambaye su, “Amma ku fa, wane ne ni a ganinku?”

16Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Kai ne Kiristi,16.16 Ko kuwa a Almasihu; haka ma a aya 20 Ɗan Allah mai rai.”

17Yesu ya amsa ya ce, “Mai albarka ne kai Siman ɗan Yunana, gama ba mutum ne ya bayyana maka wannan ba, sai dai Ubana da yake cikin sama. 18Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus,16.18 Bitrus yana nufin dutse. a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hades16.18 Ko kuwa a lahira ba za su rinjaye ta ba. 19Zan ba ka mabuɗan mulkin sama; kome ka daure a duniya zai zama a daure a sama, kome kuma ka kunce a duniya zai zama a kunce a sama.” 20Sa’an nan ya gargaɗe almajiransa cewa kada su faɗa wa kowa shi ne Kiristi.

Yesu ya yi zancen mutuwarsa

(Markus 8.31–9.1; Luka 9.22-27)

21Tun daga wannan lokaci Yesu ya fara bayyana wa almajiransa cewa dole yă tafi Urushalima yă sha wahaloli da yawa a hannun dattawa, manyan firistoci da kuma malaman dokoki, dole a kashe shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.

22Bitrus ya ja shi gefe ya fara tsawata masa yana cewa, “Sam, Ubangiji! Wannan ba zai taɓa faruwa da kai ba!”

23Yesu ya juya ya ce wa Bitrus, “Rabu da ni, Shaiɗan! Kai abin sa tuntuɓe ne a gare ni; ba ka tunanin al’amuran Allah, sai dai al’amuran mutane.”

24Sa’an nan Yesu ya ce wa almajiransa, “Duk mai son bina, dole yă ƙi kansa, yă ɗauki gicciyensa, yă bi ni. 25Gama duk mai son ceton ransa zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa saboda ni, zai same shi. 26Me mutum zai amfana in ya sami duniya duka, amma ya rasa ransa? Ko kuwa me mutum zai bayar a bakin ransa? 27Gama Ɗan Mutum zai zo cikin ɗaukakar Ubansa, tare da mala’ikunsa, sa’an nan zai ba wa kowane mutum lada gwargwadon abin da ya yi.

28“Gaskiya nake gaya muku, akwai waɗansu da suke tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba sai sun ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin mulkinsa.”