הבשורה על-פי יוחנן 16 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

הבשורה על-פי יוחנן 16:1-33

1”סיפרתי לכם את כל הדברים האלה כדי שתדעו מה מצפה לכם ולא תופתעו או תיבהלו. 2יגרשו אתכם מבתי־הכנסת, ואף יגיע הזמן שהרוצחים אתכם יחשבו שהם עושים את רצון אלוהים! 3הם יעשו כל זאת מפני שאינם מכירים את אבי ואותי. 4אני מספר לכם את כל הדברים האלה כדי שבבוא העת תיזכרו שהזהרתי אתכם. לא סיפרתי לכם זאת מקודם, מפני שעדיין הייתי עמכם.

5”אולם עתה אני חוזר אל שולחי, ואיש מכם אינו מתעניין לדעת לאן אני הולך. 6דברי רק העציבו אתכם. 7האמת היא כי מוטב שאלך, אחרת לא יבוא המנחם. אם אלך הוא יבוא, מפני שאשלח אותו אליכם.

8”כאשר יבוא המנחם הוא ילמד את העולם מהי משמעות החטא, הצדק והמשפט. 9הוא יוציא לאור את חטא העולם, משום שלא האמינו בי. 10הוא יראה להם מהו הצדק האמתי, כי אני חוזר אל אבי ושוב לא תראו אותי. 11הוא ילמד אותם את משמעות המשפט, כי שליט העולם הזה (השטן) כבר נשפט ונדון.

12”הייתי רוצה לומר לכם עוד דברים רבים, אבל אינכם מסוגלים להבינם עדיין. 13כאשר יבוא אליכם רוח האמת הוא יוביל אתכם אל כל האמת, כי אין הוא מדבר על דעת עצמו; הוא יספר לכם את אשר שמע. הוא יספר לכם גם על העתיד. 14הוא יפאר אותי ויביא לי כבוד רב בהראותו לכם את תפארתי. 15כל תפארתו היא תפארתי, ומשום כך אמרתי לכם שהרוח יביא לי כבוד רב בהראותו לכם את תפארתי. 16בעוד זמן מה אלך ושוב לא תראו אותי, אך כעבור זמן מה תראו אותי בשנית, כי אני הולך אל אבי.“

17אחדים מתלמידיו לא הבינו את דבריו. ”למה הוא מתכוון באמרו שבעוד זמן מה נראה אותו בשנית, כי הוא הולך אל אביו?“ שאלו איש את רעהו. 18”למה הוא מתכוון באמרו ’זמן מה‘?“ תמהו.

19ישוע ידע מה הטריד אותם ולכן שאל: ”האם אתם תוהים למה התכוונתי? 20אני אומר לכם באמת וברצינות: העולם ישמח ויגיל על מה שיקרה לי, ואילו אתם תבכו. אבל צערכם יהפוך לשמחה נפלאה, כאשר תראו אותי שנית. 21שמחה זו תדמה לשמחתה של יולדת השוכחת את חבלי הלידה לאחר הולדת תינוקה, כי היא נמלאת שמחה וגיל על כך שאדם נולד לעולם. 22עכשיו אתם עצובים, אולם אשוב לראותכם, ואז תשמחו מאוד ואיש לא יוכל להשבית את שמחתכם. 23ביום ההוא לא יהיה עליכם לבקש ממני דבר, כי תוכלו לבקש את הדבר מאבי, והוא ייתן לכם כל מה שתבקשו ממנו בשמי. 24עד עתה לא ביקשתם דבר בשמי; בקשו ותקבלו, כדי שתימלאו שמחה רבה.

25”דיברתי אליכם במשלים וחידות, אולם יבוא יום שאדבר אליכם על אבי בבירור ולא עוד בחידות ובמשלים. 26ביום ההוא תוכלו לבקש בשמי כל דבר, ולא אצטרך יותר לבקש מאבי שיתן לכם אותו. 27כי אבי אוהב אתכם משום שאתם אוהבים אותי ומאמינים שיצאתי ממנו. 28כן, יצאתי מאבי ובאתי לעולם. כעת אני עוזב את העולם וחוזר לאבי.“

29”סוף סוף אתה מדבר דברים ברורים ולא בחידות ובמשלים“, קראו תלמידיו בהקלה. 30”עתה אנו יודעים שאתה יודע הכל, ואיננו צריכים לשאול אותך יותר שאלות. אנו מאמינים שבאת מאלוהים.“

31”אתם מאמינים לי לבסוף?“ שאל ישוע. 32”אולם יגיע הזמן – למעשה הוא כבר הגיע – שכולכם תתפזרו איש לביתו ותעזבוני לבדי. אך לא אהיה לבדי כי אבי עמדי. 33אמרתי לכם את כל הדברים האלה כדי שלבכם ישקוט ולא תדאגו. כאן בעולם יהיו לכם קשיים וצרות, אולם חיזקו ואימצו, כי אני ניצחתי את העולם!“

Hausa Contemporary Bible

Yohanna 16:1-33

1“Na faɗa muku wannan duka, domin kada ku bauɗe. 2Za su kore ku daga majami’a; lalle, lokaci yana zuwa da duk wanda ya kashe ku, zai ɗauka yana yin wa Allah hidima ne. 3Za su yi waɗannan abubuwa ne domin ba su san Uba ko ni ba. 4Na faɗa muku wannan, domin in lokacin ya yi, ku tuna na gargaɗe ku. Ban faɗa muku wannan tun da fari ba domin ina tare da ku.

Aikin Ruhu Mai Tsarki

5“Yanzu zan tafi wurin wanda ya aiko ni, duk da haka ba waninku da ya tambaye ni, ‘Ina za ka?’ 6Saboda na faɗa waɗannan abubuwa ga shi kun cika da baƙin ciki. 7Amma gaskiya nake gaya muku. Don amfaninku ne zan tafi. Sai ko na tafi, in ba haka ba Mai Taimakon nan ba zai zo muku ba. Amma in na tafi, zan aiko shi gare ku. 8Sa’ad da ya zo kuwa, zai kā da duniya a kan zunubi da adalci da kuma hukunci, 9a kan zunubi, domin mutane ba su gaskata da ni ba; 10a kan adalci, domin zan tafi wurin Uba, inda ba za ku ƙara ganina ba; 11a kan hukunci kuma, domin an yanke hukunci a kan mai mulkin duniyan nan.

12“Ina da sauran abubuwa da yawa da zan faɗa muku, amma ba za ku iya ɗauka a yanzu ba. 13Amma sa’ad da shi, Ruhun gaskiya ya zo, zai bi da ku zuwa ga dukan gaskiya. Ba zai yi magana don kansa ba; zai faɗi abin da ya ji ne kaɗai, zai kuma faɗa muku abin da bai faru ba tukuna. 14Zai kawo ɗaukaka gare ni ta wurin ɗaukan abin da yake nawa, ya bayyana muku. 15Duk abin da yake na Uba nawa ne. Shi ya sa na ce, ‘Ruhun zai ɗauko daga abin da yake nawa, yă bayyana muku.’ ”

Baƙin cikin almajirai zai koma farin ciki

16Yesu ya ci gaba da cewa, “Jim kaɗan, ba za ku ƙara ganina ba, sa’an nan bayan an jima kaɗan kuma, za ku gan ni.”

17A nan fa sai waɗansu almajiransa suka ce wa juna, “Me yake nufi da cewa, ‘Jim kaɗan ba za ku ƙara ganina ba, kuma bayan an jima kaɗan, za ku gan ni,’ da kuma, ‘Domin zan tafi wurin Uba’?” 18Suka yi ta tambaya, “Me yake nufi da ‘jim kaɗan’? Ba mu fahimci abin da yake faɗi ba.”

19Yesu ya gane suna so su tambaye shi game da wannan, sai ya ce musu, “Kuna tambayar juna game da abin da nake nufi da na ce, ‘Jim kaɗan ba za ku ƙara ganina ba, da kuma bayan an jima kaɗan, za ku gan ni’? 20Gaskiya nake gaya muku, za ku yi kuka da kuma gunji, yayinda duniya take murna. Za ku yi baƙin ciki, amma baƙin cikinku zai koma farin ciki. 21Macen da za tă haihu takan yi naƙuda domin lokacinta ya yi; amma sa’ad da ta haihu, sai ta manta da wahalar domin farin ciki an haifi jariri a duniya. 22Haka ku ma, yanzu ne lokacin baƙin cikinku, amma zan sāke ganinku za ku kuma yi farin ciki, ba kuwa wanda zai ɗauke muku farin cikinku. 23A ranan nan, ba za ku sāke tambaya ta kome ba. Gaskiya nake gaya muku, Ubana zai ba ku kome da kuka roƙa cikin sunana. 24Har yanzu dai ba ku roƙi kome cikin sunana ba. Ku roƙa za ku kuwa samu, farin cikinku kuwa zai zama cikakke.

25“Ko da yake ina magana da misalai, lokaci yana zuwa da ba zan ƙara yin magana da misalai ba, sai dai in faɗa muku a fili game da Ubana. 26A ranan nan, za ku roƙa a cikin sunana. Ban ce zan roƙi Uba a madadinku ba. 27Ai, shi Uban kansa yana ƙaunarku domin kun ƙaunace ni kun kuma gaskata cewa daga Allah na fito. 28Na fito daga wurin Uba, na kuma shigo duniya, yanzu kuwa zan bar duniya in koma wurin Uba.”

29Sai almajiran Yesu suka ce, “Haba, yanzu ne fa kake magana a sarari ba tare da misalai ba. 30Yanzu mun gane cewa ka san kome ba sai wani ya tambaye ka ba. Wannan ya sa muka gaskata ka fito daga Allah.”

31Yesu ya amsa ya ce, “A ƙarshe kun gaskata! 32Amma lokaci na zuwa, har ma ya yi, da za a warwatsa ku, kowa yă koma gidansa. Za ku bar ni ni kaɗai. Duk da haka ba ni kaɗai ba ne, gama Ubana yana tare da ni.

33“Na faɗa muku waɗannan abubuwa ne, domin a cikina ku sami salama. A duniyan nan za ku sha wahala. Amma ku yi ƙarfin hali! Na yi nasara a kan duniya.”