אגרת פולוס השנייה אל-טימותיוס 3 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

אגרת פולוס השנייה אל-טימותיוס 3:1-17

1דע לך, טימותיוס, שבאחרית הימים יבואו זמנים קשים. 2האנשים יהיו אנוכיים ויאהבו רק את עצמם ואת כספם; הם יתהללו בעצמם, יתגאו, יקללו את אלוהים, ימרו את פי הוריהם, יהיו כפויי טובה ויעשו כל מעשה רע. 3הם יהיו חסרי אהבה וחסרי רחמים; הם ישמיצו אחרים ויהיו חסרי ריסון עצמי. הם יהיו אכזריים ושונאי כל דבר טוב. 4הם יבגדו בחבריהם, ימהרו לכעוס, יהיו גאוותנים ויאהבו תענוגות במקום שיאהבו את אלוהים. 5הם יעמידו פנים כאילו הם מאמינים באלוהים, ואפילו ישתתפו באסיפות הקהילה, אבל הם לא יאמינו למה שישמעו. היזהר מאנשים כאלה!

6הם מסוג האנשים המתגנבים אל בתי אחרים, ומתחברים עם נערות קלות דעת ומלאות חטאים, הנשלטות על־ידי תאוותיהן, ומלמדים אותן את תורת השקר שלהם. 7נערות כאלה תמיד נוטות ללכת אחרי מורים חדשים; הן מוכנות ללמוד מכל אחד, אבל לעולם אינן מסוגלות לבוא לידיעת האמת. 8כשם שיניס וימבריס התנגדו למשה רבנו, כך מתנגדים מורי השקר האלה באמת. מחשבותיהם טמאות ומושחתות, והם נלחמים באמונה המשיחית. 9אך הם לא יגיעו רחוק! יום אחד יתגלה השקר שלהם לכולם – כמו שקרה לחטא של יניס וימבריס.

10אך אתה טימותיוס, אתה יודע מה אני מלמד, מהו אורח־חיי ומהי מטרתי בחיים. אתה מכיר את אמונתי, סבלנותי, אהבתי והתמדתי. 11אתה יודע כמה סבלתי כתוצאה מכך שהטפתי את הבשורה. אתה יודע את כל אשר קרה לי כשביקרתי באנטיוכיה, באיקניון ובלוסטרא, אך האדון הצילני מכל הצרות, הרדיפות והסבל. 12למעשה, כל אלה שיבחרו לשרת את המשיח בחיי קדושה יסבלו מידי שונאיהם. 13האנשים הרעים ומורי השקר יגבירו את מעשיהם הרעים, וימשיכו להתעות את בני־האדם, כי הם עצמם הותעו על־ידי השטן.

14אולם אתה, טימותיוס, המשך להאמין במה שלמדת. אתה יודע שאלה הם דברי אמת, ושאתה יכול לבטוח באלה מאיתנו שלימדו אותך. 15עוד בילדותך ידעת והכרת את כתבי־הקודש, אשר החכימו אותך והכשירו אותך לקבלת ישועת האלוהים באמצעות האמונה בישוע המשיח. 16כל כתבי־הקודש נכתבו בהשראת אלוהים. הם מלמדים אותנו את אמת האלוהים, מתקנים את טעויותינו ומדריכים את חיינו בדרך הישרה והצודקת. 17זוהי דרכו של אלוהים להכשירנו לעשות תמיד מעשים טובים.

Hausa Contemporary Bible

2 Timoti 3:1-17

Rashin sanin Allah a kwanakin ƙarshe

1Amma fa ka san wannan, za a yi lokutan shan wahala a kwanakin ƙarshe. 2Mutane za su zama masu son kansu, masu son kuɗi, masu taƙama, masu girman kai, masu zage-zage, marasa biyayya ga iyayensu, marasa godiya, marasa tsarki, 3marasa ƙauna, marasa gafartawa, masu ɓata sunayen waɗansu, marasa kamunkai, masu ƙeta, marasa ƙaunar nagarta, 4masu cin amana, marasa hankali, waɗanda sun cika da ɗaga kai, masu son jin daɗi a maimakon ƙaunar Allah 5suna riƙe da siffofin ibada, amma suna mūsun ikonta. Kada wani abu yă haɗa ka da su.

6Irin su ne suke saɗaɗawa su shiga gidaje suna rinjayar mata marasa ƙarfin hali, waɗanda zunubai suka sha kansu, mugayen sha’awace-sha’awace kuma sun ɗauke hankulansu, 7kullum suna koyo amma ba sa taɓa iya yarda da gaskiya. 8Kamar dai yadda Yannes da Yamberes3.8 Yannes da Yamberes. Babu waɗannan sunaye a Tsohon Alkawari, amma bisa ga masanan tarihin Yahudawa, mutanen nan su ne bokaye biyun nan na ƙasar Masar da suka yi gāba da Musa lokacin da ya so yă fitar da ’ya’yan Isra’ila daga ƙasar Masar (Dubi Fit 7.11,22; 9.11) suka tayar wa Musa, haka waɗannan mutane ma suke tayar wa gaskiya, mutane masu ɓataccen hankali, waɗanda, in ana zancen bangaskiya ne, to, fa ba sa ciki. 9Sai dai ba za su yi nisa ba, don rashin hankalinsu zai bayyana ga kowa, kamar na mutanen nan biyu.

Umarnin Bulus ga Timoti

10Kai kam, ka san kome game da koyarwata, da halina, da niyyata, bangaskiya, haƙuri, ƙauna, jimiri, 11tsanani, shan wahala, irin abubuwan da suka faru da ni a Antiyok, Ikoniyum da kuma Listira, tsananin da na jure. Duk da haka Ubangiji ya cece ni daga dukansu. 12Labudda, duk masu niyyar zaman tsarkaka, suna na Kiristi Yesu, za su sha tsanani. 13Mugayen mutane da masu ruɗi kuwa, ƙara muni za su riƙa yi, suna yaudara, ana kuma yaudararsu. 14Amma kai kam, ka ci gaba da abin da ka koya ka kuma tabbatar, gama ka san waɗanda ka koye su daga gare su, 15da kuma yadda tun kana ɗan jinjiri ka san Nassosi masu tsarki, waɗanda suke iya sa ka zama mai hikima zuwa ceto ta wurin bangaskiya cikin Kiristi Yesu. 16Dukan Nassi numfashin Allah ne yana kuma da amfani don koyarwa, tsawatarwa, gyara da kuma horarwa cikin adalci, 17domin mutumin Allah yă zama shiryayye sosai saboda kowane kyakkyawan aiki.