אגרת פולוס השנייה אל-הקורנתים 6 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

אגרת פולוס השנייה אל-הקורנתים 6:1-18

1כעוזרי אלוהים אנו מתחננים לפניכם לא להזניח את חסד אלוהים שקיבלתם; אל תבזבזו את טובו וחסדו של אלוהים! 2כי הוא אומר:6‏.2 ו 2 ישעיהו מט 8 ”בעת רצון עניתיך וביום ישועה עזרתיך“. עתה עת רצון והיום יום ישועה!

3אנו משתדלים לא להיות מכשול לאיש, כדי שלא יטילו דופי בעבודתנו. 4אדרבא, בכל מעשינו אנו משתדלים להראות שאנו משרתי אלוהים. בסבלנות רבה אנו נושאים סבל, צרות ומצוקות. 5הוכינו, הושלכנו לכלא, נמסרנו לידי המון זועם; עמלנו עד אפיסת כוחות, לא אכלנו ולא ישנו. 6הוכחנו שאנו משרתי אלוהים בחיינו הטהורים, בהבנתנו את הבשורה, בסבלנותנו, בנדיבות לבנו, באהבתנו הכנה, ברוח הקודש הממלא אותנו, 7בדבר האמת שבפינו ובגבורת אלוהים. אנו חמושים בנשק הצדקה להגנה ולהתקפה. 8אנו שומרים על נאמנותנו לאדון אם מכבדים אותנו ואם בזים לנו, אם מבקרים או משבחים אותנו. אנו כנים וישרים אך נחשבים לשקרנים. 9העולם מתעלם מאתנו, אך רבים מכירים אותנו; אנו קרובים למוות, ובכל זאת חיים. נפצענו אך לא מתנו. 10לבנו מלא צער, ובכל זאת אנו שמחים באדון. אנו אמנם עניים, אך מעשירים אנשים רבים במתנות רוחניות. אנו חסרי־כל אך נהנים מן הכול.

11הו, ידידי הקורינתיים, דיברתי אליכם בכנות ופתחתי לפניכם את לבי. 12לא סגרתי את לבי בפניכם; אתם סגרתם את לבכם בפני! 13אני פונה אליכם עתה כאל בני: אנא, פתחו לנו את לבכם והיענו לאהבתנו.

14אל תיכנסו לשותפות עם אלה שאינם אוהבים את האדון, שכן מה המשותף לאנשי אלוהים ולאנשי חטא? כיצד יכול האור לחיות עם החושך?

15איזו הסכמה יכולה להיות בין המשיח לבין השטן? כיצד יכול המאמין להיות שותף ללא־מאמין? 16איזה קשר יש להיכל אלוהים עם האלילים? הלא אתם היכל אלוהים, משכן אלוהים חיים, שכן הוא עצמו אמר:6‏.16 ו 16 ויקרא כו 11,12 ”ונתתי משכני בתוככם … והתהלכתי בתוככם והייתי לכם לאלוהים ואתם תהיו לי לעם“. 17על כן אמר ה׳:6‏.17 ו 17 ישעיה נב 11; יחזקאל כ 34,41 ”צאו מתוכם והברו, נאום ה׳, וטמא אל תיגעו ואני אקבץ אתכם. 18והייתי לכם לאב ואתם תהיו לי לבנים ולבנות, נאום ה׳ צבאות.“

Hausa Contemporary Bible

2 Korintiyawa 6:1-18

1A matsayinmu na abokan aikin Allah, muna roƙonku kada ku karɓi alherin Allah a banza. 2Gama ya ce,

“A lokacin samun alherina, na ji ka,

a ranar samun ceto kuma, na taimake ka.”6.2 Ish 49.8

Ina gaya muku, yanzu ne lokacin samun alherin Allah, yanzu ne ranar samun ceto.

Wahalolin Bulus

3Ba ma sa abin tuntuɓe wa kowa, domin kada hidimarmu ta zama abin zargi. 4A maimakon haka, duk abin da muke yi, muna yin shi ne don mu nuna cewa mu masu hidimar Allah ne. Muna yin haka cikin jimrewa, da shan wahala, da shan wuya, har da shan masifu. 5Da shan dūka, da shan dauri, da yawan hargitsi, da yawan fama, da rashin barci, da kuma yunwa. 6Da cikin tsarki, da fahimta, da haƙuri, da kirki, da cikin Ruhu Mai Tsarki, da cikin ƙauna mai gaskiya, 7da cikin magana mai gaskiya, da kuma cikin ikon Allah. Muna riƙe da makaman adalci dama da hagu, 8ta wurin ɗaukaka da ƙasƙanci, da cikin ɓata suna, da kuma cikin yabo. Cikin faɗin gaskiya, an ɗauke mu masu ƙarya, 9mu sanannu ne, duk da haka an ɗauke mu kamar ba a san mu ba, muna mutuwa, duk da haka a raye muke, an ba mu horo, duk da haka ba a kashe mu ba, 10cikin baƙin ciki, duk da haka kullum cikin murna muke. Cikin matalauta, duk da haka muna azurtar da mutane da yawa. Ba mu da kome, alhali kuwa kome namu ne.

11Ya ku Korintiyawa, mun yi muku magana a sake, muka kuma saki zuciya da ku ƙwarai. 12Ba mu ƙi nuna muku ƙaunarmu ba, sai dai ku kuka ƙi nuna mana. 13A wannan zance kam, ina magana da ku kamar ’ya’yana, ku ma ku saki zuciya da mu.

Kada ku haɗa kai da marasa bi

14Kada ku haɗa kai da marasa bi. Gama me ya haɗa adalci da mugunta? Ko kuwa me ya haɗa haske da duhu? 15Wace daidaituwa ce tsakanin Kiristi da Iblis? Me ya haɗa mai bi da marar bi? 16Wane alkawari ne tsakanin haikalin Allah da na gumaka? Gama mu haikalin Allah mai rai ne. Kamar yadda Allah ya ce,

“Zan zauna tare da su,

in yi tafiya a cikinsu,

zan zama Allahnsu,

su kuma za su zama mutanena.”6.16 Fir 26.12; Irm 32.38; Ezk 37.27

17Saboda haka,

“Sai ku fito daga cikinsu,

ku keɓe kanku,

in ji Ubangiji.

Kada ku taɓa wani abu marar tsabta,

zan kuma karɓe ku.”6.17 Ish 52.11; Ezk 20.34,41

18Kuma,

“Zan zama Uba a gare ku,

ku kuma za ku zama ’ya’yana, maza da mata,

in ji Ubangiji Maɗaukaki.”6.18 2Sam 7.14; 2Sam 7.8