אגרת פולוס השליח אל-הרומיים 11 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

אגרת פולוס השליח אל-הרומיים 11:1-36

1מתעוררת השאלה: האם זנח אלוהים את עמו? חס וחלילה! הרי אני עצמי יהודי, מזרעו של אברהם אבינו ומשבט בנימין. 2לא, אלוהים לא הפקיר את עמו, שבו בחר עוד מבראשית. האם אינכם זוכרים מה אומרים הכתובים על אליהו הנביא? אליהו זעק אל אלוהים והתלונן על עם־ישראל:11‏.2 יא 2 מלכים א יט 10,14 3”את מזבחתיך הרסו ואת נביאיך הרגו בחרב, ואיותר אני לבדי ויבקשו את נפשי לקחתה“.

4ומה ענה לו אלוהים? ”השארתי בישראל שבעת אלפים אשר לא כרעו (ברכיים) לבעל.“

5גם היום לא כל היהודים פנו עורף לאלוהים; יש ביניהם כאלה שנושעו – לפי בחירתו וחסדו של אלוהים. 6ואם הם נבחרו בזכות חסדו של אלוהים, משמע שלא נבחרו בזכות מעשיהם הטובים. אילו נבחרו בזכות מעשיהם הטובים לא היה זה חסד, כי חסד זה מתנה ולא גמול לעבודה.

7מה המסקנה? רוב היהודים לא השיגו את הצדקה אשר ביקשו, רק מעטים השיגו – אלה שבחר אלוהים – ואילו האחרים נעשו עיוורים לאמת. 8כפי שכתוב בישעיהו:11‏.8 יא 8 ישעיהו ו 9; כט 10 ה׳ הרדים את עם ישראל, ועל כן הם הביטו אך לא ראו, שמעו אך לא הבינו. 9ודוד אמר בתהלים11‏.9 יא 9 תהלים סט 23‏-24 שהשפע והאוכל שלהם יטמנו להם פח, ויביאו אותם למחשבה שהכול כשורה בינם לבין אלוהים. 10עיניהם תחשכנה והם יכרעו תחת מעמסה כבדה.

11האם פירוש הדבר שאלוהים הפקיר את עמו והתכחש אליו? ודאי שלא! מאחר שהיהודים חטאו העניק אלוהים לגויים ישועה ורצון להיוושע, כדי לעורר את קנאת היהודים ואת רצונם להיוושע. 12ואם חטאם של היהודים הביא עושר שכזה לעולם, תארו לעצמכם איזו ברכה יביאו היהודים לעולם כאשר יחזרו בתשובה ויאמינו במשיח!

13עתה אני מדבר אליכם, הגויים: כידוע לכם מינה אותי אלוהים לבשר לכם את בשורתו, ואני מבצע את המוטל עלי על הצד הטוב ביותר. 14אולי כך אוכל לעורר את קנאתם של היהודים, בני־עמי, ואחדים מהם ייוושעו. 15אם המרידות שלהם באלוהים הביאה לעולם סליחת חטאים, תארו לעצמכם מה תהיה תוצאת חזרתם בתשובה – ממש תחיית המתים! 16אם החלה המוקדשת לה׳ קודש היא, כך כל העיסה, ואם שורש העץ קודש לה׳ – כך גם הגזע והענפים.

17אם חלק מהענפים – חלק מהיהודים – נכרתו, ובמקומם אתה, ענף זית בר, הורכבת על העץ, חוברת לשורשיו ונהנית ממזונו העשיר, 18אל תתפאר, ואל תזלזל בענפים שנכרתו! אם תחוש גאווה, הזכר לעצמך כי יש לך חשיבות כלשהי רק משום שאלוהים הרכיב אותך על העץ, לפי תוכניתו. מלבד זאת, לא אתה נושא את העץ – אתה אינך אלא ענף; השורש הוא הנושא אותך ואת העץ! 19אם תאמר: ”אבל הענפים ההם נכרתו כדי שלי – הגוי – יהיה מקום בעץ, ומשום כך אני חשוב.“ 20זכור, היהודים נכרתו משום שלא האמינו, ואתה הורכבת רק משום שהאמנת. אל תתגאה בעצמך, אלא הישמר לך, והתייחס אל אלוהים בכבוד וביראה. 21כי אם אלוהים לא חס על הענפים הטבעיים, הוא לא יחוס גם עליך. 22שימו לב, אלוהים הוא טוב לב, ויחד עם זאת קפדן ומחמיר. הוא מחמיר עם אלה שאינם מצייתים לו, אולם הוא ייטיב אתכם, אם תמשיכו לאהוב אותו ולבטוח בו. אם לא תאהבו אותו ולא תבטחו בו, הוא יכרות גם אתכם. 23דעו לכם שאם היהודים יאמינו, אלוהים ירכיבם חזרה על העץ. אל תחשבו שהדבר למעלה מכוחו!

24אם אלוהים היה מוכן לקחת אתכם, הגויים, שהייתם רחוקים ממנו כל־כך והייתם ענפי זית בר, ולהרכיבכם על עץ הזית שלו שהוא ממין משובח, האם אינכם חושבים שישמח יותר להרכיב חזרה על העץ את היהודים, אשר היו הענפים הטבעיים?

25אחי היקרים, איני רוצה להעלים מכם את האמת, פן תתגאו בעצמכם. נכון שיהודים רבים אינם מאמינים בבשורת אלוהים, אך מצב זה יימשך רק עד שכל הגויים, אשר נבחרו על־ידי אלוהים, יאמינו בו. 26ואז כל עם־ישראל ייוושע, ככתוב:11‏.26 יא 26 ישעיה נט 20 ”ובא מציון גואל וישיב פשע מיעקב.“ 27אלוהים אף אמר שיכרות ברית עם ישראל ויסלח לחטאיהם.11‏.27 יא 27 ירמיהו לא

28יהודים רבים הם עתה אויבי הבשורה; הם שונאים אותה. אולם כל זה היה לתועלת שלכם, כי בגלל יחסם זה העניק לכם אלוהים את אוצרותיו. אבל עלינו לזכור שהיהודים הם עדיין עמו הנבחר של אלוהים, בזכות הבטחותיו לאברהם, יצחק ויעקב. 29שהרי אלוהים לעולם אינו מתחרט על דבריו, ולעולם אינו דורש חזרה את מתנותיו. 30פעם גם אתם מרדתם באלוהים, אך הוא ריחם עליכם. 31עתה היהודים הם המורדים והסרבנים, ברם יום אחד הם יחזרו בתשובה, ואלוהים ירחם גם עליהם כפי שריחם עליכם. 32כי אלוהים הסגיר לידי החטא את כל בני־האדם, כדי שיוכל לרחם על כולם.

33מה נפלא הוא אלוהינו! מה עמוקה ועשירה חכמתו! מה עשירה דעתו! דרכיו ומשפטיו הם למעלה מכושר הבנתנו ותפיסתנו. 34מי מאיתנו יודע את מחשבותיו? מי חכם דיו כדי לייעץ לו? 35או מי העניק לו מעולם מתנה המזכה אותו בגמול? 36הרי הכול בא מאלוהים לבדו. הכול נברא על־ידו ולכבודו. לאלוהים הכבוד לעולם. – אמן.

Hausa Contemporary Bible

Romawa 11:1-36

Ragowar Isra’ila

1To, ina da tambaya. Allah ya ƙi mutanensa ne? Sam, ko kaɗan! Ni mutumin Isra’ila ne kaina, zuriyar Ibrahim kuwa, daga kabilar Benyamin. 2Allah bai ƙi mutanensa da ya rigya sani ba. Ba ku san abin da Nassi ya faɗa game da Iliya ba, yadda ya kawo kuka ga Allah a kan Isra’ila ya ce, 3“Ya Ubangiji, sun karkashe annabawanka suka kuma rurrushe bagadanka; ni kaɗai na ragu, suna kuma neman raina”11.3 1Sar 19.10,14? 4Wace amsa ce Allah ya ba shi? “Na keɓe wa kaina dubu bakwai waɗanda ba su yi wa Ba’al sujada ba.”11.4 1Sar 19.18 5Haka ma, a wannan zamani akwai ragowar da aka zaɓa ta wurin alheri. 6In kuwa na alheri ne, ba sauran cewa ya dogara ga ayyuka ke nan. In ba haka ba, ashe, alheri ba alheri ba ne kuma.

7To, sai me? Abin da Isra’ila suka nema da himma ba su samu ba, amma zaɓaɓɓun suka samu. Sauran suka taurare, 8kamar yadda yake a rubuce cewa,

“Allah ya ba su ruhun ruɗewa,

idanu don su kāsa gani,

da kuma kunnuwa don su kāsa ji,

har yă zuwa yau.”11.8 M Sh 29.4; Ish 29.10

9Dawuda kuma ya ce,

“Bari teburin cin abincinsu yă zama musu tarko,

sanadin fāɗuwa da dutsen sa tuntuɓe da kuma ramuwa a kansu.

10Bari idanunsu su duhunta don kada su iya gani,

bayansu kuma yă tanƙware har abada.”11.10 Zab 69.22,23

Rassan aure

11Har yanzu ina da tambaya. Sun yi tuntuɓe har ya kai ga fāɗuwar da ba za su iya tashi ba ne? Sam, ko kaɗan! A maimako, saboda laifinsu ne ceto ya zo ga Al’ummai don a sa mutanen Isra’ila su ji kishi. 12Amma in laifinsu yana nufin albarka ga duniya, hasararsu kuma albarka ga Al’ummai, ina misalin yalwar da albarkunsu za su kawo!

13Ina magana da ku ne fa Al’ummai. Tun da yake ni manzo ne ga Al’ummai, ina taƙama da aikin nan nawa, 14da fata zan rura kabilata a ta kowace hanya su ji kishi har ma yă sa in ceci waɗansunsu. 15Gama in ƙinsu da aka yi ya zama sulhu ga duniya, me karɓarsu za tă zama in ba rai daga matattu ba? 16In sashen da aka miƙa a matsayin nunan fari tsattsarka ne, to, sauran ma tsattsarka ne; in saiwar tsattsarka ce, to, sauran rassan ma tsattsarka ne.

17In an sassare waɗansu rassa, kai kuwa da kake kai zaitun jeji, aka ɗauke ka aka kuma yi muku aure, a yanzu kuwa kana shan ni’imar saiwar zaitun ɗin nan tare da sauran rassan, 18kada ka yi taƙama cewa ka fi waɗancan rassan da aka sassare. In kuwa ka yi haka, to, ka yi la’akari da wannan. Ba kai ne kake taimakon saiwar ba, saiwar ce take taimakonka. 19To, kana iya cewa, “An sassare rassan ne don a ɗaura aure da ni.” 20Haka yake. Amma an sassare su ne saboda rashin bangaskiya, kai kuma kana tsaye ta wurin bangaskiya. Kada ka yi taƙama, sai dai ka ji tsoro. 21Gama in har Allah bai bar rassan nan na asali ba, kai ma ba zai bar ka ba.

22Ka lura fa da alheri da kuma tsananin Allah, tsanani ga waɗanda suka fāɗi, amma alheri a gare ka, da fata za ka ci gaba cikin alherinsa. In ba haka ba, kai ma za a sare ka. 23In kuwa ba su nace cikin rashin bangaskiya ba, za a sāke ɗaura aure da su, domin Allah yana iya sāke haɗa su. 24Kai ma da aka saro daga zaitun ɗin da asalinsa yake na jeji, aka ɗaura aure da kai a jikin zaitun ɗin na gida, saɓanin yadda aka saba, balle waɗannan rassa na asali, da za a ɗaura aure da su a jikin zaitun ɗin nan nasu na asali?

Dukan Isra’ila za su tsira

25Ba na so ku kasance cikin rashin sani game da wannan asirin ’yan’uwa, domin kada ku ɗaga kai. Isra’ila sun ɗanɗana sashe na taurarewa har sai da shigowar Al’ummai masu yawa ya cika. 26Ta haka kuwa za a ceci dukan Isra’ila, kamar yadda yake a rubuce cewa,

“Mai ceto zai zo daga Sihiyona;

zai kawar da rashin bin Allah daga Yaƙub.

27Wannan kuwa shi ne alkawarina da su

sa’ad da na ɗauke musu zunubansu.”11.27 Ish 59.20,21; Ish 27.9; Irm 31.33,34

28Game da zancen nan na bishara kuwa, su abokan gāba ne saboda ku; amma game da zaɓen kuwa, su ƙaunatattunsa ne, albarkacin kakannin kakanninsu, 29gama kyautar Allah da kiransa ba a sokewa. 30Kamar yadda a dā can ku da kuke marasa biyayya ga Allah kuka sami jinƙai yanzu ta dalilin rashin biyayyarsu, 31haka su ma suka zama marasa biyayya a yanzu domin su ma su sami jinƙai ta dalilin jinƙan da Allah ya yi muku. 32Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa.

Ɗaukakawa

33Kai, zurfin yalwar hikima da kuma sanin Allah yana nan a yalwace!

Hukunce-hukuncensa kuma su fi gaban bincike,

hanyoyinsa kuwa sun wuce gaban ganewa!

34“Wa ya taɓa sanin zuciyar Ubangiji?

Ko kuwa yă ba shi shawara?”11.34 Ish 40.13

35“Wa ya taɓa ba wa Allah wani abu,

da Allah zai sāka masa?”11.35 Ayu 41.11

36Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance.

Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin.