אגרת פולוס השליח אל האפסיים 5 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

אגרת פולוס השליח אל האפסיים 5:1-33

1עליכם ללכת בעקבות אלוהים, כי אתם ילדיו והוא אוהב אתכם. 2אהבו איש את רעהו, כשם שהמשיח אהב אותנו וביטא אהבה זאת בהקריבו את עצמו למעננו, כדי לסלוח על חטאינו, וקורבנו היה רצוי לאלוהים.

3בכל הנוגע למעשי זנות למיניהם, מעשי טומאה ואהבת בצע – אפילו אל תזכירו אותם! נושאים אלה אינם הולמים שיחת מאמינים משיחיים. 4הימנעו גם מניבול־פה, דברי שטות וליצנות – אין הם הולמים אתכם! לעומת זאת, הזכירו איש לרעהו את טוב־לבו של אלוהים והיו אסירי תודה.

5דעו לכם כי הזונים ואוהבי הבצע, שאינם אלא עובדי אלילים, לעולם לא יירשו את מלכות האלוהים והמשיח, כי הם אוהבים את דברי העולם הזה יותר מאשר את אלוהים. 6אל תניחו לאיש להתעות אתכם בנושא זה, כי בגלל חטאים כאלה ישפוך אלוהים את זעמו על מי שמורד בו. 7אף אל תתחברו עם אנשים כאלה! 8פעם חייתם בחשכה ובחטא, אך כעת אתם חיים באור אדוננו, והתנהגותכם צריכה להוכיח זאת. 9שכן פרי הרוח והאור הוא כל דבר טוב, צודק ואמיתי.

10השתדלו ללמוד מה רצוי בעיני אדוננו. 11אל תשתתפו במעשים רעים למיניהם שאינם מביאים כל תועלת, אלא הוקיעו אותם! 12בושה וחרפה היא מה שעושים הרשעים בסתר. 13כשאתה חושף אותם לאור נראים חטאיהם בבירור, ובמקום שבו ניתן לראות בבירור יש אור. 14על כן נֶאֱמַר: ”התעורר, אתה הישן, קום מן המתים והמשיח יאיר עליך!“

15‏-16לפיכך התנהגו בזהירות, שכן אלה הם ימים קשים. אל תהיו שוטים, אלא חכמים, ונצלו היטב כל הזדמנות לעשות מעשים טובים. 17אל תתנהגו בחוסר מחשבה, אלא השתדלו להבין מה רוצה האדון שתעשו, ועשו זאת! 18אל תרבו בשתיית יין, כי שתייה מרובה גורמת למעשים רעים. לעומת זאת, מלאו עצמכם ברוח הקודש והניחו לו לשלוט בכם.

19בפגשכם זה את זה שוחחו על אודות האדון, צטטו מזמורי תהלים, שירו שירים רוחניים וזמרו לאלוהים בלבבכם. 20הודו תמיד על כל דבר לאלוהים אבינו בשם ישוע המשיח אדוננו.

21כבדו את המשיח על־ידי כניעתכם איש לרעהו. 22נשים, עליכן להיכנע ולציית לבעליכן, כשם שאתן נכנעות ומצייתות למשיח. 23כי הבעל הוא ראש האישה, כשם שהמשיח הוא ראש הקהילה, שהיא גופו ואשר למענה הקריב את חייו, כדי להושיעה ולדאוג לה. 24אם כן, עליכן, הנשים, להיכנע ברצון לבעליכן בכל דבר, כשם שהקהילה נכנעת למשיח.

25אתם, הבעלים, אהבו את נשותיכם באותה מידה שאהב המשיח את הקהילה, כשהקריב את חייו למענה 26כדי לזכותה ולקדשה, לרחצה בדבר אלוהים, 27למען יוכל להעמידה לפניו כקהילה יפה וקדושה, חסרת־דופי, כתם או פגם. 28על הבעלים לאהוב את נשותיהם כמו את עצמם, כי הבעל ואשתו אחד הם. 29‏-30הרי איש אינו שונא את גופו, אלא מזין אותו ודואג לו באהבה, כשם שהמשיח דואג לקהילתו, ואנו הרי איברי גופו, בשר מבשרו. 31כפי שאומר הכתוב:5‏.31 ה 31 בראשית ב 24 ”על כן יעזוב איש את אביו ואת אמו, ודבק באשתו והיו לבשר אחד.“ 32קשר הנשואים הוא דבר מופלא, אך יש בו הקבלה לקשר שבין המשיח והקהילה.

33אם כן, אני חוזר ואומר: הבעל חייב לאהוב את אשתו כמו את עצמו, והאישה חייבת לכבד את בעלה ולציית לו.

Hausa Contemporary Bible

Afisawa 5:1-33

1Ku zama masu koyi da Allah, kamar ƙaunatattun ’ya’ya, 2ku kuma yi rayuwar ƙauna, kamar yadda Kiristi ya ƙaunace mu, har ya ba da kansa dominmu a matsayin sadaka mai ƙanshi da kuma hadaya ga Allah.

3Kada a ma ambaci fasikanci, da kowane irin aikin lalata, ko kwaɗayi a tsakaninku, domin bai dace da mutane masu tsarki na Allah ba. 4Haka ma bai kamata a sami datti, ƙazamar magana, ko zancen banza a cikinku ba, domin ba su dace ba, a maimakon haka sai ku yi ta yin godiya. 5Ku dai tabbata, ba wani mai fasikanci, ko mai aikin lalata, ko mai kwaɗayin (wanda shi da mai bautar gumaka ɗaya ne), da yake da gādo a mulkin Kiristi da na Allah. 6Kada wani yă ruɗe ku da kalmomin wofi, gama saboda waɗannan abubuwa ne fushin Allah yake zuwa a kan marasa biyayya. 7Saboda haka kada ku haɗa kai da su.

8Gama a dā zukatanku sun cika da duhu, amma yanzu ku haske ne a cikin Ubangiji. Ku yi rayuwa kamar ’ya’yan haske 9(domin amfanin haske ya ƙunshi nagarta, adalci, da kuma gaskiya) 10ku nemi abin da zai gamshi Ubangiji. 11Ku yi nesa da ayyukan duhun da mutane suke yi, a maimakon haka, ku tona su. 12Gama abin kunya ne a ma faɗi abubuwan da marasa biyayya suke yi a ɓoye. 13Duk abin da aka kawo a gaban haske ana iya ganinsa, kuma duk abin da aka haskaka yakan zama haske. 14Shi ya sa aka ce,

“Ka farka, ya kai mai barci,

ka tashi daga matattu,

Kiristi kuwa zai haskaka ka.”

15Sai ku yi hankali sosai da yadda kuke rayuwa, kada ku zama kamar marasa hikima, sai dai kamar masu hikima. 16Ku kuma yi matuƙar amfani da kowane zarafi, don kwanakin nan mugaye ne. 17Saboda haka kada ku zama wawaye, sai dai ku fahimci ko mene ne nufin Ubangiji. 18Kada ku bugu da ruwan inabi, wanda yake kai ga lalaci. A maimako haka, ku cika da Ruhu. 19Ku yi zance da juna cikin zabura, da waƙoƙi, da kuma waƙoƙin ruhaniya. Ku rera, ku kuma yi kiɗe-kiɗe a zuciyarku ga Ubangiji. 20Kullum ku dinga yin amfani da sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, kuna gode wa Allah Uba a kome.

Mata da maza

21Ku yi biyayya da juna saboda bangirmar da kuke nuna wa Kiristi.

22Matan aure, ku yi biyayya ga mazanku, kamar ga Ubangiji ne kuke yi. 23Gama miji shi ne kan mace, yadda Kiristi yake kai da kuma Mai Ceton ikkilisiya, wadda take jikinsa. 24To, kamar yadda ikkilisiya take biyayya ga Kiristi, haka ma ya kamata mata su yi biyayya ga mazansu cikin kome.

25Maza, ku ƙaunaci matanku, kamar yadda Kiristi ya ƙaunaci ikkilisiya, ya kuma ba da kansa dominta. 26Ya mai da ikkilisiya ta zama mai tsarki ta wurin ikon maganarsa, ya kuma tsabtacce ta ta wurin wanke ta da ruwa. 27Kiristi ya yi haka don yă miƙa wa kansa ikkilisiya mai ɗaukaka da kuma mai tsarki, marar aibi, marar tabo, da kuma marar lahani. 28Don haka, dole maza su ƙaunaci matansu kamar yadda suke ƙaunar jikunansu. Wanda yake ƙaunar matarsa, yana ƙaunar kansa ne. 29Gama ba wanda ya taɓa ƙin jikinsa, sai dai yă ciyar da shi, yă kuma kula da shi, kamar yadda Kiristi yake yi wa ikkilisiya, 30gama mu gaɓoɓin jikinsa ne. 31“Saboda haka mutum yakan bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa, su biyun su zama jiki ɗaya.”5.31 Far 2.24 32Wannan babban asiri ne, amma na ɗauke shi a matsayin kwatanci ne na Kiristi da ikkilisiya. 33Duk da haka, dole kowannenku yă ƙaunaci matarsa kamar yadda yake ƙaunar kansa, kuma dole matar tă yi biyayya ga mijinta.