אגרת פולוס הראשונה אל-טימותיוס 2 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

אגרת פולוס הראשונה אל-טימותיוס 2:1-15

1ראשית כל אני מבקש מכם להרבות בתפילה בעד כל בני־אדם. התחננו לפני אלוהים ובקשו ממנו שירחם עליהם, ואל תשכחו להודות לו בשם כולם.

2התפללו בעד המלכים, המנהיגים ואנשי־השלטון למיניהם, כדי שנוכל לחיות בשקט ובשלווה, באורח מכובד וביראת אלוהים. 3זהו רצונו של האלוהים מושיענו, 4כי הוא חפץ שכולם ייוושעו ויאמינו באמת, כלומר: 5שיש רק אלוהים אחד ומתווך אחד בינו לבין בני־האדם, הלא הוא בן־האדם ישוע המשיח, 6אשר הקריב את נפשו בעד כל בני־האדם, והעדות לכך ניתנה במועד המתאים. 7אני אומר לכם את האמת: נבחרתי לתפקיד שליחו של אלוהים כדי ללמד את הגויים אמת זאת, וכדי להראות להם את תוכניתו של אלוהים לישועה דרך האמונה. 8משום כך אני רוצה שהמאמינים יתפללו בכל מקום ויניפו את ידיהם, כשליבם נקי מכל טינה, כעס או ספק.

9על הנשים להתלבש בצניעות, בתלבושת נאה ופשוטה, ואל להן להתגנדר בתסרוקות המושכות את העין, ולא בתכשיטים או במלבושים יקרים. 10כי על הנשים המשיחיות למשוך תשומת־לב במעשיהן הטובים, כיאה לנשים שבחרו לאהוב את אלוהים ולשרתו. 11עליהן להקשיב וללמוד בשקט ובענווה.

12על הנשים לשבת בשקט באסיפות הקהילה. איני מרשה לנשים ללמד את הגברים או להתנשא עליהם. 13מדוע? מפני שאלוהים ברא לראשונה את אדם, ורק לאחר מכן את חוה. 14ולא אדם הוא שרומה על־ידי השטן, כי אם חוה לא עמדה בפיתוי וחטאה. 15מכאן הכאב והסבל של האישה בעת לידת בניה, אך נפשה תיוושע אם תמשיך לחיות באמונה, קדושה, אהבה וצניעות.

Hausa Contemporary Bible

1 Timoti 2:1-15

Umarnai a kan sujada

1Da farko dai, ina gargaɗe ku cewa a yi roƙe-roƙe, ana addu’o’i, ana yin addu’a a madadin waɗansu da kuma a yi godiya saboda kowane mutum 2da sarakuna da dukan masu mulki, domin mu zauna lafiya, rai kuma kwance, muna bin Allah sosai a cikin natsuwa. 3Wannan yana da kyau, yakan kuma gamshi Allah Mai Cetonmu, 4wanda yake so dukan mutane su sami ceto su kuma zo ga sanin gaskiya. 5Gama Allah ɗaya ne, matsakanci kuma ɗaya tsakanin Allah da mutane, shi ne kuwa Kiristi Yesu, 6wanda ya ba da kansa fansa domin dukan mutane, shaidar da aka bayar a daidai lokaci. 7Don haka ne aka sa ni mai wa’azi, da manzo kuma, gaskiya nake faɗa, ba ƙarya ba, na kuma zama malami mai koya wa al’ummai al’amarin bangaskiya da kuma na gaskiya.

8Ina so maza a ko’ina su ɗaga hannuwansu masu tsarki cikin addu’a, ba tare da fushi ko faɗa ba. 9Ina kuma so mata su lura su yi wa kansu adon da ya cancanta, da rigunan da suka dace, ba da adon kitso ko sa kayan zinariya ko lu’ulu’u ko kuma tufafi masu tsada ba, 10sai dai su yi ayyuka masu kyan da suka dace da matan da suke masu bauta wa Allah.

11Ya kamata mace ta riƙa koyo cikin natsuwa da cikakkiyar biyayya. 12Ban ba mace izini ta koyar ko tă yi mulki a kan namiji ba; sai dai ta zauna shiru. 13Gama Adamu ne aka fara halitta, sa’an nan Hawwa’u. 14Ba kuma Adamu ne aka yaudara ba; macen ce aka yaudara ta kuma zama mai zunubi. 15Amma mata2.15 Da Girik ita Za tă sami ceto2.15 Ko kuwa maido za su sami ceto ta wurin haihuwa, in suka ci gaba cikin bangaskiya, ƙauna da kuma tsarki tare da halin sanin ya kamata.