אגרתו הראשונה של פטרוס השליח 3 – HHH & HCB

Habrit Hakhadasha/Haderekh

אגרתו הראשונה של פטרוס השליח 3:1‏-22

1‏-2נשים, שמענה בקול בעליכן, כי אז – גם אם אינם מאמינים בדבר־ה׳ – תרכוש התנהגותכן את לבם. חייכן הצנועים והקדושים יספרו להם על אלוהים יותר ממילים!

3אל תנסו להתקשט בתכשיטים, בלבוש או בתסרוקת. 4היינה יפות בפנימיותכן. יופי נצחי, שנובע מנפש עדינה ושלווה, יקר מאוד בעיני אלוהים.

5יופי פנימי כזה אנו מוצאים בנשים הקדושות בתנ״ך; נשים אלה צייתו לבעליהן ובטחו באלוהים. 6שרה, למשל, צייתה לאברהם בעלה ואף קראה לו ”אדון“. אם אתן נוהגות כמוה, עושות מעשים טובים ואינכן פוחדות מדבר, הרי אתן בנותיה.

7אתם, הבעלים, השתדלו להבין את נשותיכם. כבדו אותן כבנות המין החלש, וזכרו שגם להן יש חלק בנחלת חיי־הנצח. אם לא תנהגו כך, לא ימהר אלוהים להשיב לתפילותיכם.

8לסיכום: השתדלו כולכם לחיות כמשפחה גדולה ומאושרת. היו רגישים לצרכי הזולת, אהבו איש את רעהו והתנהגו ברחמים ובענווה. 9אל תשלמו רעה תחת רעה ואל תשיבו למקללים אתכם, כי אם ברכו אותם והתפללו שאלוהים יעזור להם, שכן עלינו לנהוג בזולת בטוב־לב, ואלוהים יברך אותנו על כך.

10רצונך בחיים טובים ומאושרים? שמור את לשונך מרע ואל תשקר. 11סור מרע, עשה את הטוב והשתדל לחיות בשלום עם כל אדם, גם אם הדבר דורש מאמץ! 12כי ה׳ משגיח על ילדיו העושים מעשים טובים ומקשיב לתפילותיהם, אך הוא מתנגד לעושי הרע.3‏.12 ג 12 תרגום חופשי של תהלים לד 12‏-15

13בדרך כלל איש לא יפגע בכם בגלל רצונכם לעשות את הטוב. 14אם בכל זאת פוגעים בכם, דעו כי אלוהים יברך אתכם על כך. אל תפחדו מאנשים שרוצים לפגוע בכם ואל תירתעו מאיומיהם. 15התמסרו למשיח.

אם ישאל אתכם מישהו מדוע אתם מאמינים במשיח, היו מוכנים להשיב לו בענווה וביראה.

16עשו אך ורק את הטוב ושימרו על מצפון נקי, כי אז המשמיץ אתכם יתבייש בעצמו, כשייווכח כי למעשה אתם עושים את הטוב בלבד. 17זכרו, אם אלוהים רוצה שתסבלו, מוטב לסבול בעד מעשים טובים מאשר בעד מעשים רעים.

18גם המשיח סבל. המשיח מת פעם אחת בעד החטאים של כולנו, אף כי הוא עצמו היה צדיק גמור ונקי מחטא; הוא הקריב את עצמו על הצלב כדי לקרב אותנו אל אלוהים. גופו אמנם מת, אך רוחו חיה לנצח, 19וברוחו ביקר המשיח את הרוחות הנמצאות במאסר ובישר להן את דבר ה׳ – 20אלה שלא צייתו לאלוהים בימי קדם כאשר אלוהים חיכה לנוח לבנות את התיבה. רק שמונה אנשים ניצלו בתיבה במבול הגדול. 21זוהי, דרך אגב, המשמעות הסמלית של הטבילה. בטבילה אנו מעידים כי נושענו ממוות וממשפט. ערך הטבילה אינו בטיהור הגוף, כי אם בפניה לאלוהים לטהר את המצפון – דבר שנתאפשר על־ידי תקומתו של המשיח מן המתים. 22עתה יושב המשיח לימין האלוהים בשמים, והמלאכים וכל כוחות השמים נכנעים לפניו ומצייתים לו.

Hausa Contemporary Bible

1 Bitrus 3:1-22

Matan aure da mazan Aure

1Haka ma, ku matan aure, ku yi biyayya ga mazanku, domin in waɗansunsu ba su gaskata maganar ba, wataƙila a shawo kansu ba tare da magana ba 2sa’ad da suka ga rayuwarku mai tsabta da kuma na ladabi. 3Kyanku bai kamata yă zama na adon jiki ba, kamar kitso da sa kayan ado na zinariya da kuma sa kaya masu tsada. 4Maimakon haka, kyanku ya kamata yă zama ainihi na halinku na ciki, kyan da ba ya koɗewa na tawali’u da kuma na natsattsen ruhu, wanda yake mai daraja a gaban Allah. 5Gama haka matan masu tsarki na dā waɗanda suka sa begensu ga Allah suka yi wa kansu ado. Sun yi wa mazansu biyayya, 6kamar Saratu, wadda ta yi biyayya ga Ibrahim, har ta kira shi maigidanta. Ku ’ya’yanta ne mata in kun aikata abin da yake daidai, ba ku kuma ba tsoro dama ba.

7Mazan aure, ku ma, ku yi zaman sanin ya kamata yayinda kuke zama da matanku, ku girmama su a matsayin abokan zama marasa ƙarfi da kuma a matsayin magādan kyautar rai na alheri tare da ku, don kada wani abu yă hana addu’o’inku.

Shan wahala saboda yin ayyuka alheri

8A ƙarshe, dukanku ku zauna lafiya da juna; ku zama masu juyayi, kuna ƙaunar juna kamar ’yan’uwa, ku zama masu tausayi da kuma tawali’u. 9Kada ku rama mugunta da mugunta ko zagi da zagi, sai dai ku sa albarka, gama ga wannan ne aka kira ku, ku kuma gāji albarka. 10Gama,

“Duk wanda yake so yă ji daɗin rayuwa,

yă kuma ga kwanaki masu kyau

dole yă ƙame harshensa daga mugunta

leɓunansa kuma daga maganar yaudara.

11Dole yă juye daga mugunta, ya aikata nagarta;

dole yă nemi salama yă kuma bi ta.

12Gama idanun Ubangiji suna a kan masu adalci

kunnuwansa kuma suna jin addu’arsu,

amma fuskar Ubangiji tana gāba da masu mugunta.”3.12 Zab 34.12-16

13Wa zai yi muku lahani in kun himmantu ga yin nagarta? 14Amma ko da za ku sha wahala saboda abin da yake daidai, ku masu albarka ne. “Kada ku ji tsoron abin da suke tsoro; kada kuma ku firgita.”3.14 Ish 8.12 15Sai dai a cikin zukatanku ku keɓe Kiristi a matsayin Ubangiji. A kullum, ku kasance a shirye ku ba da amsa ga duk wanda yake neman ku ba da dalilin wannan begen da kuke da shi. Amma ku yi wannan cikin tawali’u da ladabi, 16tare da lamiri mai kyau, saboda waɗanda suke maganganun banza a kan kyawawan ayyukanku cikin Kiristi su ji kunya da irin ɓata suna da suke yi. 17Ya fi kyau, in nufin Allah ne, a sha wahala don yin nagarta fiye da yin mugunta. 18Gama Kiristi ya mutu domin zunubi sau ɗaya tak, mai adalci saboda marasa adalci, don yă kawo ku ga Allah. An kashe shi a cikin jiki, amma an rayar da shi a Ruhu, 19ta wurin wanda kuma ya tafi ya yi wa ruhohin da suke a kurkuku wa’azi 20waɗanda dā ba su yi biyayya ba sa’ad da Allah ya jira da haƙuri a kwanaki Nuhu yayinda ake sassaƙa jirgi. A cikinsa mutane kima ne kawai, su takwas, aka kuɓutar ta ruwa, 21ruwan nan kuwa kwatancin baftisma ne da yanzu ya cece ku ku ma, ba kawar da dauda daga jiki ba, sai dai yin alkawari na lamiri mai kyau ga Allah. Ya cece ku ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu, 22wanda ya tafi sama, yana kuma a hannun dama na Allah, mala’iku, mulkoki da kuma masu iko suna masa biyayya.