1מאת פולוס, שליח ישוע המשיח לפי רצון אלוהים, ומאת אחינו טימותיוס.
אל המאמינים המשיחיים בקורינתוס וביוון כולה.
2מי ייתן שהאלוהים אבינו וישוע המשיח אדוננו יברך כל אחד מכם ויעניק לכם שלום.
3הבה נברך את האלוהים אבי המשיח אדוננו, שכן הוא מקור ואב הרחמים, שמנחם ומעודד אותנו בצרותינו. 4אלוהים מנחם אותנו בצרותינו, על־מנת שבאותו אופן נעזור גם אנחנו למתנסים בצרות שעברו עלינו. 5שכן ככל שאנו מרבים לסבול למען המשיח, כך הוא ירבה לעודדנו ולנחמנו. 6אם אנחנו סובלים, הרי שזה למען נחמתכם וישועתכם; אם אנחנו מנוחמים, הרי שזה למען נחמתכם: להראות לכם מניסיוננו כיצד ינחם אלוהים גם אתכם כשתתנסו בסבלנו. 7אין לנו ספק שאם עליכם לסבול כמונו, הרי שגם תנוחמו כמונו.
8אחים יקרים, ברצוננו להזכיר לכם את דבר הצרות שעברו עלינו באסיה. המשא והלחצים היו כבדים מנשוא, עד כי לא האמנו שנישאר בחיים. 9חשנו שנגזר עלינו דין מוות, אך הדבר נועד ללמדנו שאל לנו לבטוח בעצמנו, אלא רק באלוהים המחיה את המתים. 10אלוהים אכן הצילנו ממוות נורא, ואנו בטוחים שאף יוסיף להצילנו. 11אך על כולכם להתפלל בעדנו, כי ככל שירבו המתפללים למען ביטחוננו, כן ירבו המודים לאלוהים כשיענה לתפילותיכם.
12אנו גאים בעובדה שתמיד התנהגנו בתם ויושר, בוטחים באלוהים ולא בעצמנו. גם איתכם נהגנו כך! 13-14מכתבי היו כנים ולא כתבתי דבר בין השורות. ואם כי עדיין אינכם מכירים אותי היטב (אני מקווה שבקרוב תטיבו להכירני), אנא, השתדלו להתגאות בי, כשם שאני אתגאה בכם ביום שובו של ישוע אדוננו.
15-16הואיל ולא הטלתי ספק בביטחונכם והבנתכם, החלטתי לבקרכם בדרכי למקדוניה ובשובי משם, כדי שאהיה לכם לברכה כפולה וכדי שתשלחוני ליהודה. 17ודאי תשאלו מדוע שיניתי את דעתי; האם נהגתי בפזיזות? או האם נהגתי באנוכיות ואמרתי ”כן“ כשהתכוונתי ל”לא“? 18חס וחלילה! כשם שאלוהים מהימן כך לא נהגתי בקלות ראש. כשאני אומר ”כן“ אני מתכוון לכך. 19טימותיוס, סילוונוס ואני סיפרנו לכם על ישוע המשיח בן־האלוהים. המשיח תמיד מקיים את דבריו ולעולם אינו אומר ”כן“ בהתכוונו ל”לא“.
20הוא מקיים את כל הבטחות אלוהים, יהיה מספרן אשר יהיה. אנו סיפרנו לכולם מה נאמן הוא, וכך פארנו את שם אלוהים. 21אלוהים הוא אשר עשה אתכם ואותי למאמינים משיחיים נאמנים, והטיל עלינו את השליחות לבשר את הבשורה. 22הוא אף חתם אותנו בחותמו, והשכין בלבנו את רוח הקודש כערבות להשתייכותנו אליו.
23אלוהים עדי שלא באתי אליכם עד כה מפני שחסתי עליכם; לא רציתי לצער אתכם בתוכחה קשה. 24איני מנסה לשפוט אתכם בענייני האמונה, שהרי אמונתכם איתנה. ברצוני לעזור לשמחתכם; כן, ברצוני לשמח אתכם ולא לצער.
1Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, da kuma daga Timoti ɗan’uwanmu,
Zuwa ga ikkilisiyar Allah da take a Korint, tare da dukan tsarkaka a ko’ina a Akayya.
2Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Allah na dukan ta’aziyya
3Yabo ya tabbata ga Allah, da Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, Uba mai tausayi, da kuma Allah na dukan ta’aziyya, 4wanda yakan yi mana ta’aziyya a cikin dukan wahalolinmu, domin mu kuma mu iya ta’azantar da waɗanda suke cikin kowace irin wahala, da ta’aziyyar da mu kanmu muka samu daga Allah. 5Gama kamar yadda wahalar Kiristi ta cika har tana zuba a cikin rayuwarmu, haka nan kuma ta wurin Kiristi ta’aziyyarmu ta cika har tana zuba. 6In muna shan wahala, ai, muna shanta domin ta’aziyyarku, da cetonku ne, in mun sami ta’aziyya, ai, mun same ta domin ta’aziyyarku ce, wadda take sa ku jure wa irin wahalan nan, da muke sha. 7Begen da muke da shi dominku kuwa, tabbatacce ne, domin mun san cewa kamar yadda kuke tarayya da mu a cikin wahalolinmu, haka kuma kuke tarayya da mu a cikin ta’aziyyarmu.
8’Yan’uwa, ba ma so ku zama da rashin sani, a kan wahalolin da muka sha a lardin Asiya. Mun sha wahaloli sosai, har abin ya fi ƙarfinmu, ya sa muka fid da tsammanin rayuwa. 9Ba shakka, a zuciyarmu mun ji kamar hukuncin kisa ne aka yi mana. Wannan kuwa ya faru ne domin kada mu dogara da kanmu, sai dai ga Allah, wanda yake tā da matattu. 10Shi ya cece mu daga irin wannan hatsari na mutuwa, zai kuwa cece mu. A kansa muka kafa bege cewa zai ci gaba da cetonmu, 11yayinda kuke taimakonmu ta wurin addu’o’inku. Mutane da yawa kuwa za su yi godiya ta dalilinmu, saboda albarkar da aka yi mana, ta amsa addu’o’i masu yawa.
Canja shirye-shiryen Bulus
12Wannan shi ne taƙamarmu. Lamirinmu yana ba da shaida cewa mun yi zamanmu a duniya, musamman a dangantakarmu da ku cikin tsarki, tsakani da Allah. Mun yi haka ta wurin bishewar alherin Allah, ba bisa ga hikimar duniya ba. 13Gama ba mu rubuta muku abin da ba za ku iya karatu ko ku kāsa fahimta ba. Ina kuma fata cewa, 14kamar yadda kuka ɗan fahimce mu, za ku kai ga cikakkiyar fahimta cewa za ku iya yin taƙama da mu, kamar yadda mu ma za mu yi taƙama da ku a ranar da Ubangiji Yesu zai dawo.
15Saboda na amince da haka, shi ya sa na so zuwa wurinku da fari, domin ku sami albarka riɓi biyu. 16Na yi shiri in ziyarce ku a kan hanyata zuwa Makidoniya, in kuma sāke dawo wurinku a kan hanyata daga Makidoniya, sa’an nan ku yi mini rakiya a hanyata zuwa Yahudiya. 17Kuna gani na yi wannan shirin ba da sanin abin da nake yi ba ne? Ko kuwa, kuna gani na yi shirin nan da halin mutuntaka ne, don in ce, “I” in koma in ce, “A’a”?
18Kamar dai yadda ba shakka Allah yake mai aminci, haka ma maganar da muka yi muku, ba “I” da kuma “A’a” ba ce. 19Gama Ɗan Allah, Yesu Kiristi, wanda ni da Sila da Timoti muka yi muku wa’azinsa, ai, ba “I” da “A’a” ba ne, amma a cikin Kiristi, “I” ne kullum. 20Domin dukan alkawaran Allah cikarsu a gare shi suke, ta wurinsa ne kuma muke faɗar “Amin”, domin a ɗaukaka Allah. 21Allah ne fa yake sa mu da ku mu tsaya daram cikin Kiristi. Shi ne ya shafe mu, 22ya buga mana hatiminsa a kan mu nasa ne, ya kuma sa mana Ruhunsa a cikin zukatanmu, domin yă tabbatar da abin da yake zuwa nan gaba.
23Labudda, Allah shi ne shaidata cewa don kada in ƙara muku wahala ne ya sa ban koma Korint ba. 24Ba nuna muku iko a kan bangaskiyarku muke yi ba, sai dai muna aiki tare da ku ne saboda farin cikinku, domin bisa ga bangaskiya ce kuke tsaye da ƙarfi.