1מאת שמעון פטרוס, עבדו של ישוע המשיח ושליחו.
אל כל אלה שקיבלו אמונה יקרה כשלנו, בזכות צדקת אלוהינו ומושיענו ישוע המשיח.
2אחים יקרים, ככל שתעמיקו לדעת את אלוהינו ומושיענו, כך הוא יעניק לכם יותר מטובו ושלוותו.
3כי כאשר מעמיקים אנו לדעת אותו, הוא מעניק לנו בגבורתו האלוהית את כל הנחוץ לנו לחיי יושר ואמת; הוא אף מעניק לנו את כבודו ותפארתו. 4בנדיבותו הרבה ובגבורתו העניק לנו אלוהים הבטחות יקרות ונפלאות, כדי שנוכל להימלט באמצעותן מהשחיתות והריקבון שבעולם הסובב אותנו, ואופיינו ילך וידמה לאופיו של אלוהים.
5לפיכך השתדלו כמיטב יכולתכם להוסיף על אמונתכם מעשי צדקה, ולא רק מעשי צדקה: העמיקו לדעת את אלוהים, 6רסנו את עצמכם, היו סבלניים, התמסרו לאלוהים, 7חיו באחווה ובאהבה. 8אם יש בכם מידות אלה, ואתם אף שוקדים לטפח אותן, תוכיחו כי אמונתכם באדוננו נושאת פרי רב ומבורך, 9בעוד שאדם החסר מידות אלה הוא עיוור, או לפחות קצר־ראייה. הוא שכח שאלוהים הושיעו מחיי חטא, כדי שמעתה יחיה ביושר למען אדוננו ישוע המשיח.
10לפיכך, אחים יקרים, עבדו קשה והוכיחו שאלוהים אכן בחר בכם וקרא אתכם אליו. אם כך תנהגו, לעולם לא תיכשלו, 11ואלוהים יפתח לרווחה את שערי השמים, כדי שתיכנסו אל מלכותו הנצחית של אדוננו ומושיענו ישוע המשיח.
12למרות שאתם יודעים דברים אלה ואף חיים לפיהם, יש בדעתי להזכירם שוב ושוב. 13-14ישוע המשיח אדוננו גילה לי שלא אחיה עוד זמן רב, אך כל עוד אני חי יש בדעתי לשוב ולהזכירכם דברים אלה, 15בתקווה שיישארו עמכם זמן רב לאחר מותי.
16כשסיפרנו לכם על כוחו וגבורתו של ישוע המשיח ועל שובו אלינו, לא סיפרנו לכם אגדות! במו עיני ראיתי את כבודו ותפארתו. 17-18אני עצמי הייתי עם המשיח על הר־הקודש בשעה שקרן הוד וזוהר, שהעניק לו אלוהים אביו, ובאותו מעמד מרשים שמעתי קול נפלא קורא מן השמים: ”זהו בני אהובי, אשר בו חפצתי.“
19אכן היינו עדים לקיום דברי הנביאים, ואתם תנהגו בחכמה אם תשימו לב לדבריהם, שהם כאלומת אור באפלת העולם. כאשר תהגו באמת שבדברי הנביאים ותאמינו בה, יאיר אור היום את נפשכם, וכוכב השחר, המשיח, יזרח בלבבכם. 20עליכם לדעת שאיש אינו יכול לפתור את נבואות כתבי־הקודש בכוחות עצמו, 21שכן אף נבואה לא ניתנה לפי רצון בני־אדם; אלוהים הוא שבחר להשרות את רוחו על אנשים קדושים כדי שיישאו את דברו.
1Siman Bitrus, bawa da kuma manzon Yesu Kiristi,
Zuwa ga waɗanda ta wurin adalcin Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi sun sami bangaskiya mai daraja irin tamu.
2Alheri da salama su zama naku a yalwace ta wurin sanin Allah da Yesu Ubangijinmu.
Mai da kira da kuma zaɓen da aka wa mutum yă zama tabbatacce
3Ikonsa na Allahntaka ya ba mu kome da muke bukata don rayuwa da kuma tsoron Allah ta wurin sanin wanda ya kira mu ta wurin ɗaukakarsa da nagartarsa. 4Ta wurin waɗannan ya ba mu alkawaransa masu girma da kuma masu daraja, domin ta wurinsu ku iya yin tarayya cikin Allahntakarsa, ku kuma kuɓuta daga lalatar da take cikin duniya wadda mugayen sha’awace-sha’awace suke jawowa.
5Saboda haka, ku yi iyakar ƙoƙari ku ƙara wa bangaskiyarku nagarta; ga nagarta kuwa, ku ƙara mata sani; 6ga sani kuma ku ƙara masa kamunkai; ga kamunkai kuma ku ƙara da daurewa; ga daurewa kuwa ku ƙara da tsoron Allah; 7ga tsoron Allah kuma ku ƙara da nuna alheri ga ’yan’uwa; ga nuna alheri ga ’yan’uwa kuma ku ƙara da ƙauna. 8Domin in kuna ƙaruwa a waɗannan halaye, za su kāre ku daga rashin tasiri da rayuwa na rashin amfani cikin saninku na Ubangijinmu Yesu Kiristi. 9Amma in wani ba shi da su, ba shi da hangen nesa ke nan kuma makaho ne, ya kuma manta cewa an tsarkake shi daga zunubansa na dā.
10Saboda haka ’yan’uwana, ku ƙara aniya wajen tabbatar da kiranku da zaɓenku da aka yi. Gama in kuka yi waɗannan abubuwa, ba za ku taɓa fāɗuwa ba, 11za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi.
Annabcin nassi
12Saboda haka kullum zan tuna muku da waɗannan, ko da yake kun sansu kun kuma kahu ƙwarai cikin gaskiyar da kuke da ita yanzu. 13A ganina ya dace in tunashe ku muddin ina raye cikin tentin wannan jiki, 14domin na sani na kusa in ajiye shi a gefe, yadda Ubangijinmu Yesu Kiristi ya nuna mini a sarari. 15Zan kuwa yi iyakacin ƙoƙari in ga cewa bayan rabuwata kullum za ku iya tuna da waɗannan abubuwa.
16Ba mu bi tatsuniyoyin da aka ƙaga da wayo sa’ad da muka gaya muku game da ikon Ubangijinmu Yesu Kiristi da zuwansa ba, sai dai mu shaidu ne na ɗaukakarsa mai girma da muka gani da ido. 17Gama ya sami girma da ɗaukaka daga Allah Uba sa’ad da murya ta zo masa daga Mafificiyar Ɗaukaka cewa, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; da shi nake jin daɗi ƙwarai.”1.17 Mat 17.5; Mar 9.7; Luk 9.35 18Mu kanmu mun ji wannan muryar da ta zo daga sama sa’ad da muke tare da shi a kan dutse mai tsarki.
19Muna kuwa da maganar annabawa da aka ƙara tabbatar mana, zai fi kyau in kuka lura da ita, kamar hasken da yake haskakawa a wuri mai duhu, har yă zuwa wayewar gari da kuma haskakawar tauraron asubahi a zukatanku. 20Gaba da kome dai, dole ku gane cewa babu annabcin Nassin da ya fito daga fassarar annabi da kansa. 21Gama annabci bai taɓa samo tushensa daga nufin mutum ba, sai dai mutane sun yi magana daga Allah yayinda Ruhu Mai Tsarki ya bishe su.