Ibraniyawa 1 – HCB & OL

Hausa Contemporary Bible

Ibraniyawa 1:1-14

1A dā Allah ya yi wa kakanni-kakanninmu magana ta bakin annabawa a lokuta dabam-dabam da kuma a hanyoyi iri-iri, 2amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. 3Ɗan shi ne hasken ɗaukakar Allah, shi ne kuma ainihin kamanninsa, yana riƙe da dukan abubuwa ta wurin kalmarsa mai iko. Bayan ya yi tsarkakewa don zunubai, sai ya zauna a hannun daman Maɗaukaki a sama. 4Ta haka yake da fifiko a kan mala’iku kamar yadda sunan da ya gāda ya fi nasu fifiko.

Ɗan ya fi Mala’iku

5Gama ga wane daga cikin mala’ikun Allah ya taɓa cewa,

“Kai Ɗana ne;

yau na zama Uba a gare ka”1.5 Zab 2.7?

Ko kuwa,

“Zan zama Ubansa,

shi kuma zai zama Ɗana”1.5 2Sam 7.14; 1Tar 17.13?

6Haka kuma, sa’ad da Allah ya kawo ɗan farinsa a duniya ya ce,

“Bari dukan mala’ikun Allah su yi masa sujada.”

7Da yake magana game da mala’iku kuwa ya ce,

“Ya mai da mala’ikunsa iska,

bayinsa kuma harsunan wuta.”1.7 Zab 104.4

8Amma game da Ɗan ya ce,

“Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin,

adalci kuma zai zama sandan mulkinka.

9Ka ƙaunaci abin da yake daidai, ka kuma ƙi mugunta;

saboda haka Allah, Allahnka, ya ɗora ka a bisan abokan zamanka,

ta wurin shafan da ya yi maka da man farin ciki.”1.9 Zab 45.6,7

10Ya kuma ce,

“Tun da farko, ya Ubangiji, ka kafa tushen duniya,

sammai kuma aikin hannuwanka ne.

11Su za su hallaka, amma kai kana nan;

dukansu za su tsufa kamar riga.

12Za ka naɗe su kamar mayafi,

kamar riga za su sauya.

Amma kai ba za ka canja ba,

shekarunka kuma ba za su taɓa ƙarewa ba.”1.12 Zab 102.25-27

13Ga wane daga cikin mala’iku Allah ya taɓa cewa,

“Zauna a hannun damana,

sai na sa abokan gābanka

su zama matashin sawunka”1.13 Zab 110.1?

14Ashe, dukan mala’iku ba ruhohi masu hidima ba ne da aka aika don su yi wa waɗanda za su gāji ceto hidima?

O Livro

Hebreus 1:1-14

Jesus Cristo é o Filho de Deus

1Anteriormente Deus falou aos nossos antepassados de muitas maneiras por intermédio dos profetas. 2Agora, nos tempos em que vivemos, falou-nos através do seu Filho, a quem deu todas as coisas e por meio de quem criou tudo o que existe. 3Este reflete a glória de seu Pai e é a imagem perfeita da sua pessoa. Ele mantém todo o universo pela autoridade da sua palavra. Tendo morrido para nos purificar da culpa dos nossos pecados, sentou-se à direita do Deus glorioso, nos lugares celestiais.

Cristo é superior aos anjos

4É assim muito superior aos anjos, como prova o nome excelso que Deus lhe deu. 5Deus nunca disse a nenhum anjo:

“Tu és meu Filho;

hoje tornei-me teu Pai.”1.5 Sl 2.7.

Também não se referia a nenhum anjo quando disse:

“Eu serei para ele Pai

e ele será meu Filho.”1.5 2 Sm 7.14; 1 Cr 17.13.

6E doutra vez, quando Deus trouxe o seu Filho primogénito à Terra, disse:

“Que todos os anjos de Deus o adorem.”

7É verdade que Deus alude aos anjos dizendo:

“É ele que faz dos seus anjos espíritos

e os seus ministros eficazes como fogo.”1.7 Sl 104.4.

8Mas referindo-se ao Filho diz:

“O teu trono, ó Deus, dura para sempre.

A justiça é aquilo que faz a força do teu reino.

9Tu amas a justiça e aborreces o mal.

Por isso Deus, o teu Deus, derramou sobre ti

mais óleo de alegria do que sobre os teus companheiros.”1.9 Sl 45.6-7.

10E ainda:

“Senhor, foste tu quem fundou a Terra.

Fizeste o universo com as tuas mãos.

11Contudo, isso um dia desaparecerá,

mas tu ficas para sempre.

E todos acabarão, como roupa velha.

12Tu os enrolarás como vestuário;

e eles serão trocados, como se faz com uma peça de roupa.

Tu, porém, és sempre o mesmo;

os teus anos não têm fim.”1.12 Sl 102.25-27.

13Deus nunca disse a um anjo:

“Senta-te à minha direita,

até que ponha os teus inimigos debaixo dos teus pés.”1.13 Sl 110.1.

14É que os anjos são apenas espíritos enviados para servir a favor daqueles que vão receber a salvação.