2 Tessalonikawa 1 – HCB & NUB

Hausa Contemporary Bible

2 Tessalonikawa 1:1-12

1Bulus, da Sila, da Timoti,

Zuwa ga ikkilisiya ta Tessalonikawa ta Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi.

2Alheri da salama daga Allah Uba da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.

Godiya da addu’a

3Dole kullum mu gode wa Allah saboda ku, ’yan’uwa, haka kuwa ya dace, domin bangaskiyarku tana girma gaba-gaba, ƙaunar da kowannenku yake yi wa juna kuwa tana ƙaruwa. 4Saboda haka, a cikin ikkilisiyoyin Allah muna taƙama game da daurewarku da kuma bangaskiyarku cikin dukan tsanani da gwaje-gwajen da kuke sha.

5Dukan wannan yana tabbatar cewa hukuncin Allah daidai ne, saboda haka kuma za a lissafta ku a kan kun cancanci mulkin Allah, wanda dominsa ne kuke shan wahala. 6Allah mai adalci ne, Zai sāka wa masu ba ku wahala da wahala 7yă kuma sauƙaƙa muku ku da kuke wahala, har ma da mu. Wannan zai faru sa’ad da aka bayyana Ubangiji Yesu daga sama cikin wuta mai ci tare da mala’ikunsa masu iko. 8Zai hukunta waɗanda ba su san Allah ba da kuma waɗanda ba su yi biyayya da bisharar Ubangijinmu Yesu ba. 9Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa 10a ranar da zai dawo don a ɗaukaka shi a cikin mutanensa masu tsarki, yă kuma zama abin banmamaki ga dukan waɗanda suka gaskata. Wannan ya haɗa har da ku, domin kun gaskata shaidar da muka yi muku.

11Sane da wannan, kullum muna addu’a saboda ku, don Allahnmu yă sa ku cancanci kiransa, ta wurin ikonsa kuma yă cika kowace manufarku mai kyau da kuma kowane aikin da bangaskiyarku ta iza. 12Muna wannan addu’a don sunan Ubangijinmu Yesu yă sami ɗaukaka a cikinku, ku kuma a cikinsa, bisa ga alherin Allahnmu da na Ubangiji Yesu Kiristi.1.12 Ko kuwa Allah da Ubangiji, Yesu Kiristi

Swedish Contemporary Bible

2 Thessalonikerbrevet 1:1-12

Hälsning

1Från Paulus, Silvanus1:1 Samma person kallas Silas i Apostlagärningarna. och Timotheos.

Till församlingen i Thessalonike som lever i Gud, vår Fader, och Herren Jesus Kristus1:1 Se not till Matt 1:1..

2Nåd och frid från Gud, Fadern, och Herren Jesus Kristus.

Uppmuntran under förföljelse

3Syskon, vi måste alltid tacka Gud för er, och det finns goda skäl till det, för er tro fortsätter att växa och er kärlek till varandra blir hela tiden större. 4Därför berättar vi med stolthet om er i Guds församlingar, om er uthållighet och er tro mitt under alla de förföljelser och lidanden som drabbar er.

5Men de är tecken på Guds rättvisa dom, så att ni kan anses värdiga Guds rike, som ni nu lider för. 6Gud är rättfärdig och ger tillbaka plåga åt dem som nu plågar er. 7Ni som nu lider ska få vila ut tillsammans med oss när Herren Jesus kommer tillbaka från himlen och visar sig med sina mäktiga änglar, 8i flammande eld, för att straffa dem som inte vill veta av Gud och som inte lyssnar till evangeliet om vår Herre Jesus. 9Dessa människor ska straffas med evigt fördärv och skiljas från Herrens närvaro och hans makt och härlighet, 10den dag han kommer för att förhärligas i sina heliga och hyllas bland alla som tror. Och ni har ju trott på vårt vittnesbörd.

11Därför ber vi alltid för er, att vår Gud ska anse er värdiga hans kallelse och med sin kraft genomföra allt det goda ni planerar och vill göra på grund av er tro. 12Så blir Herren Jesus förhärligad i er och ni i honom, tack vare nåden från vår Gud och Herre Jesus Kristus.