罗马书 10 – CCB & HCB

Chinese Contemporary Bible (Simplified)

罗马书 10:1-21

1弟兄姊妹,我心里切望并向上帝祈求的,就是以色列人能够得救。 2我可以证明,他们对上帝有热心,但不是基于真知。 3他们不知道上帝所赐的义,想努力建立自己的义,不肯服从上帝的义。 4其实基督是律法的终极目的,使所有信靠祂的人都可以得到义。

求告主名的都必得救

5关于律法的义,摩西写道:“人若遵行律法的诫命,就必活着。” 6但是论到以信心为基础的义,圣经上说:“不要心里说,‘谁要升到天上去呢?’意思是谁要把基督领下来, 7或说,‘谁要下到阴间去呢?’意思是谁要把基督从死人中领上来。” 8其实这里是说:“这道近在咫尺,就在你口里,在你心中。”这道就是我们所传的信主之道。 9你若口里承认耶稣是主,心里相信上帝使祂从死里复活,就必得救。 10因为人心里相信,就可以被称为义人,口里承认,就可以得救。 11正如圣经上说:“信靠祂的人必不致蒙羞。” 12犹太人和希腊人并没有分别,因为主是所有人的主,祂厚待所有求告祂的人, 13因为“凡求告主名的都必得救。”

14可是,人还没信祂,怎能求告祂呢?还没听说过祂,怎能信祂呢?没有人传道,怎能听说过祂呢? 15人没有受差遣,怎能传道呢?正如圣经上说:“那传福音之人的脚踪是何等佳美!” 16只是并非人人都信福音,就像以赛亚先知所说的:“主啊!谁相信我们所传的呢?”

17由此可见,听了道,才会信道;有了基督的话,才有道可听。 18但我要问,以色列人没有听过吗?当然听过。因为

“他们的声音传遍天下,

他们的话语传到地极。”

19我再问,难道以色列人不知道吗?首先,摩西说:

“我要借无名之民挑起你们的嫉妒,

用愚昧的国民激起你们的怒气。”

20后来,以赛亚先知又放胆地说:

“我让没有寻找我的人寻见,

我向没有求问我的人显现。”

21至于以色列人,他说:

“我整天伸出双手招呼那悖逆顽固的百姓。”

Hausa Contemporary Bible

Romawa 10:1-21

1’Yan’uwa, abin da zuciyata take so da kuma addu’ata ga Allah saboda Isra’ilawa shi ne su sami ceto. 2Gama na shaida su a kan suna da kishi bin Allah, sai dai kishinsu ba a bisa sani ba. 3Da yake ba su san adalcin da yake fitowa daga Allah ba suka kuma nemi su kafa nasu, sai suka ƙi miƙa kai ga adalcin Allah. 4Kiristi shi ne ƙarshen doka domin a sami adalci wa kowane mai bangaskiya.

5Musa ya bayyana adalcin da yake ga Doka cewa, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”10.5 Fir 18.5 6Amma adalcin da yake ga bangaskiya yana cewa, “Kada ka faɗa a zuciyarka, ‘Wa zai hau sama?’ ”10.6 M Sh 30.13 (wato, don yă sauko da Kiristi), 7“ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’ ” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). 8Amma mene ne aka ce? “Maganar tana kusa da kai; tana cikin bakinka da kuma cikin zuciyarka,”10.8 M Sh 30.14 wato, maganar bangaskiyan nan da muke shela. 9Cewa in ka furta da bakinka, “Yesu Ubangiji ne,” ka kuma gaskata a zuciyarka cewa Allah ya tā da shi daga matattu, za ka sami ceto. 10Gama da zuciyarka ce kakan gaskata a kuma kuɓutar da kai, da bakinka ne kuma kake furta a kuma cece ka. 11Kamar yadda Nassi ya ce, “Duk wanda ya gaskata da shi ba zai taɓa shan kunya ba.”10.11 Ish 28.16 12Gama ba bambanci tsakanin mutumin Yahuda da mutumin Al’ummai, Ubangijin nan ɗaya shi ne Ubangijin kowa yana kuma ba da albarka a yalwace ga duk masu kira gare shi, 13gama, “Duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.”10.13 Yow 2.32

14To, ta yaya za su kira ga wanda ba su gaskata ba? Ta yaya kuma za su gaskata wanda ba su taɓa ji ba? Ta yaya kuma za su ji ba tare da wani ya yi musu wa’azi ba? 15Kuma ta yaya za su yi wa’azi in ba an aike su ba? Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Isowar masu kawo labari mai daɗi abu mai kyau ne ƙwarai!”10.15 Ish 52.7

16Amma ba dukan Isra’ilawa ne suka karɓi labari mai daɗin nan ba. Gama Ishaya ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu?”10.16 Ish 53.1 17Saboda haka, bangaskiya takan zo ne ta wurin jin saƙo, akan ji saƙon kuma ta wurin maganar Kiristi. 18Amma ina tambaya, “Ba su ji ba ne? Tabbatacce sun ji.

“Muryarsu ta tafi ko’ina a cikin duniya,

kalmominsu kuma har iyakar duniya.”10.18 Zab 19.4

19Har wa yau, ina da tambaya. Shin, Isra’ila ba su fahimta ba ne? Da farko, Musa ya ce,

“Zan sa ku yi kishin waɗanda ba al’umma ba;

zan sa ku yi fushin al’ummar da ba ta da fahimta.”10.19 M Sh 32.21

20Ishaya kuma ya fito gabagadi ya ce,

“Waɗanda ba su neme ni ba, su suka same ni;

Na bayyana kaina ga waɗanda ba su ma taɓa neman sanina ba.”

21Amma game da Isra’ila ya ce,

“Dukan yini na miƙa hannuwana

ga mutane marasa biyayya da masu taurinkai.”10.21 Ish 65.2